Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Yaki Da Ta’addanci: Buhari Ya Yaba Wa Gudummawar Kasar Chadi

by Muhammad
February 20, 2021
in LABARAI
1 min read
Chadi
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Bello Hamza,

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana jin dadinsa a kan yadda kasar Chadi ta samar da karin sojoji ga Nijeriya a yakin da ake yi da ‘yan ta’adda a Nijeriya.

samndaads

Jami’in yada labarai na shugaban kasa, Mr Femi Adesina ne, ya bayyana haka a takardar sanarwar da ya raba wa manema labarai, ya ce, shugaban kasar ya yi bayanin ne a yayin da Mr Ahmat Oumar Ahmat wakili na musamman na shugaban kasar Chadi Shugaba Idriss Deby Itno, ya ziyarci shi a gidan gwamnati da ke Abuja, ranar Juma’a.

Shugaban Nijeriya ya kuma kara da cewa, sanin mahimancin hada kai da makwabta yasa a lokacin da ya hau karagar mulki a shekarar 2015 ya fara ziyartar kasashen da ke makwabtaka da mu don neman goyon bayan su a yakin da ake yi da ‘yan ta’adda.

Shugaba Buhari ya kuma yi wa kasar Chadi fatan alhairi a zaben shugaban kasa da suke shirin gudanarwa a watan Afrilu.

SendShareTweetShare
Previous Post

Garkuwa Da Daliban Kagara: Gwamna Sani-Bello Ya Bayyana Halin Da Ake Ciki

Next Post

Shugaban Rundunar Sojin Saman Amurka Ya Ziyarci Na Nijeriya

RelatedPosts

Sulhu Da Masu Garkuwa: Gwamnatin Zamfara Ta Amso Mata Takwas Da ‘Ya’yansu

Sulhu Da Masu Garkuwa: Gwamnatin Zamfara Ta Amso Mata Takwas Da ‘Ya’yansu

by Sulaiman Ibrahim
1 hour ago
0

Daga Hussaini Yero, Gusau A shirin Gwamnatin Jihar Zamfara na...

Gwamnatin Zamfara Ta Amshi Tubabbun ’Yan Bindiga Uku

Gwamnatin Zamfara Ta Amshi Tubabbun ’Yan Bindiga Uku

by Sulaiman Ibrahim
2 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya Gwamnan Jihar Zamfara, Bello Mohammed, Matawallen...

Mun Soke Katin Shaidar Zama Dan Karamar Hukuma Kumbotso Saboda Bakin Haure – Garban Kauye

Mun Soke Katin Shaidar Zama Dan Karamar Hukuma Kumbotso Saboda Bakin Haure – Garban Kauye

by Sulaiman Ibrahim
2 hours ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, Kano Shugaban karamar Hukumar Kumbotso Alhaji...

Next Post
Shugaban Rundunar Sojin Saman Amurka Ya Ziyarci Na Nijeriya

Shugaban Rundunar Sojin Saman Amurka Ya Ziyarci Na Nijeriya

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version