Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home KASASHEN WAJE

Yaki Da Ta’addanci: Nijar Da Mali Na Neman Taimako

by Tayo Adelaja
September 15, 2017
in KASASHEN WAJE
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Kasashen Nijar da Mali sun bukaci kasashen duniya da su taimaka wajen bada kudaden da za a tafiyar da rundunar yaki da ‘yan ta’adda a yankin Sahel.

Shugaba Ibrahim Boubacar Keita da Muhammadou Issofou sun ce, dakarun da kasashen Mali da Mauritania da Burkina Faso da Nijar da Chadi suka girke na da matukar tasiri wajen murkushe ‘yan ta’addan da suka addabi yankin.

samndaads

Shugaba Issoufou ya ce, dakarun ba wai za su kare mutanen kadai ba ne,  har ma da na duniya baki daya, domin dan ta’adda bai san iyakar wata kasa ba.

Shugaban ya bayyana gagarumar nasarar da irin wannan hadakar dakarun da ke yaki da Boko Haram ta samu, in da yake cewar, kasashen 5 ba su da isassun kudaden tafiyar da su.

SendShareTweetShare
Previous Post

Rashin Tabbas Kan Zabukan Kananan Hukumomin Jihar Nasarawa

Next Post

Gobara: Dalibai 22 Sun Rasa Ransu A Wata Islamiyya Da Ke Malaysia

RelatedPosts

Faduwar Trump

Me Zai Biyo Bayan Darewar Karajar Biden Da Faduwar Trump?

by Muhammad
2 days ago
0

Idanun duniya na kan ranar Larabar jiya, 20 ga Janarairu,...

Allurar Korona

An Soma Yin Allurar Korona A India Da Brazil

by Muhammad
2 days ago
0

A yau asabar kasashen Duniya da suka hada Indiya ,Brazil...

Trump Ya Fice Daga Fadar ‘White House’ Gabanin Rantsar Da Biden

Trump Ya Fice Daga Fadar ‘White House’ Gabanin Rantsar Da Biden

by Muhammad
3 days ago
0

Trump ya ce mutane "ba su san aiki tukuru" da...

Next Post

Gobara: Dalibai 22 Sun Rasa Ransu A Wata Islamiyya Da Ke Malaysia

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version