Yusuf Abdullahi Yakasai">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

‘Yan Arewa Mazauna Legas Mu Fito Don Gyara Rajistar Katin Zabe – Alhaji Sa’adu Gulma

by Yusuf Abdullahi Yakasai
February 12, 2021
in LABARAI
1 min read
‘Yan Arewa Mazauna Legas Mu Fito Don Gyara Rajistar Katin Zabe – Alhaji Sa’adu Gulma
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Mataimakin shugaban ‘yan Arewa mazauna Legas Alhaji Sa’adu Yusif Gulma, ya yi kira ga ‘yan Arewa mazauna Legas da ka da su yi sakaci da fita maza da mata domin karbar katin zabe.

A cewarsa bai kamata ‘yan Arewa su rika cewa su kasuwanci ne kawai ya kawo su Legas ba, don haka babu ruwansu da katin zabe.
Ya yi wannan jawabi ne a wani taron ‘yan jaridu a ofishinsa dake Legas. Alhaji Sa’adu Yusif ya kara da roko ga jama’a kan su yi kokari duk abin da hukuma ta nema a yi. Jama’a su dage su mallaki katin zaben dan zai yi amfani a gaba sosai, in ji shi.
Mataimakin shugaban ya roki ‘yan Arewa a zauna lafiya a bi dokoki. Alhaji Sa’adu Yusif ya gode wa shugabanni saboda kiran da suke yi domin su ga an zauna lafiya, ya kara da cewa duk masu kawo fitina a kasar nan Allah ya shirya su ko kuma Allah shi ya san yadda zai yi da su yana mai cewat “mu fatanmu Arewa ta zauna lafiya, kasarmu Nijeriya ta zauna lafiya.” In ji shi.

samndaads
SendShareTweetShare
Previous Post

An Yi Babban Taron Zaman Lafiya Da Hadin Kai Tsakanin Mafarauta A Legas

Next Post

Muna Bukatar Lashe Kofi A Kakar Wasan Bana Don Dawo Da Karsashi – Ronaldo

RelatedPosts

Sulhu Da Masu Garkuwa: Gwamnatin Zamfara Ta Amso Mata Takwas Da ‘Ya’yansu

Sulhu Da Masu Garkuwa: Gwamnatin Zamfara Ta Amso Mata Takwas Da ‘Ya’yansu

by Yusuf Abdullahi Yakasai
5 hours ago
0

Daga Hussaini Yero, Gusau A shirin Gwamnatin Jihar Zamfara na...

Gwamnatin Zamfara Ta Amshi Tubabbun ’Yan Bindiga Uku

Gwamnatin Zamfara Ta Amshi Tubabbun ’Yan Bindiga Uku

by Yusuf Abdullahi Yakasai
5 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya Gwamnan Jihar Zamfara, Bello Mohammed, Matawallen...

Mun Soke Katin Shaidar Zama Dan Karamar Hukuma Kumbotso Saboda Bakin Haure – Garban Kauye

Mun Soke Katin Shaidar Zama Dan Karamar Hukuma Kumbotso Saboda Bakin Haure – Garban Kauye

by Yusuf Abdullahi Yakasai
5 hours ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, Kano Shugaban karamar Hukumar Kumbotso Alhaji...

Next Post
Duk Duniya Ba Wanda Ya Kai Cristiano Zura Kwallo A Kungiya Da Kasarsa

Muna Bukatar Lashe Kofi A Kakar Wasan Bana Don Dawo Da Karsashi - Ronaldo

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version