Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RAHOTANNI

‘Yan Arewa Sun Amince Buhari Ba Zai Yaudare Su Ba — Farfesa Akinyemi

by Tayo Adelaja
October 6, 2017
in RAHOTANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Abubakar Abba, Kaduna

Tsohon Ministan Harkokin Ƙasashen waje na Nijeriya a zamanin mulkin tsohon Shugaba Janar Babangida, Farfesa Bolaji Akinyemi ya warware Zare da Abawa a kan dalilin da yasa ko a yaushe ‘yan Arewa suka gwammace su goyi bayan Shugaba Muhammadu Buhari fiye da Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa Atiku Abubakar.

samndaads

Bolaji a hirar sa da Jaridar Punch ya yi nuni da cewa Buhari shi ne ɗaya tilo, da Alummar Arewacin ƙasar nan suka amincewa a yanzu suka kuma yi amannar ba zai yaudare su ba.

Ya ce, “Babangida ya yi kiran da a sake fasalin ƙasa inda wannan kiran zai iya yiwuwa ya ɓata wa ‘yan Arewa rai matuƙa, Arewa a yanzu sun fi yarda da Buhari domin sun amince ba zai yi wasa da haƙƙoƙin su ba”.

Farfesan ya ce, “talakawa tuni suka farga cewar Atiku da Babangida su na yawo da hankalin ‘yan Arewa, amma baza su iya kare haƙƙokin su ba. Abin da muke buƙata shi ne mu samu mutanen da Buhari ya amince da su, waɗanda kuma ba gadar zare za su shirya ma sa ba”.

SendShareTweetShare
Previous Post

Rabe-Raben Cututtuka A Jikin Ɗan Adam (II)

Next Post

2019: Shekarau Ya Ayyana Takara A Ƙarƙashin PDP

RelatedPosts

Shata Ya Shaida Ma Ni Zan Dade A Bisa Kan Karagar Mulki – Sarkin Ningi

Shata Ya Shaida Ma Ni Zan Dade A Bisa Kan Karagar Mulki – Sarkin Ningi

by Sulaiman Ibrahim
2 days ago
0

A ranar Talata 15/2/2021 da ta gabata wakilinmu, Dokta Aliyu...

Matasa Su Dage Da Neman Ilimi Da Koyon Sana’oin Hannu – Dakta Ibrahim Agege 

Matasa Su Dage Da Neman Ilimi Da Koyon Sana’oin Hannu – Dakta Ibrahim Agege 

by Sulaiman Ibrahim
4 days ago
0

Daga Yusuf Abdullahi Yakasai Legas Neman ilmi da koyon sana’oin...

Hajiya Ummi Muhammed Ta Zama Sarauniyar Matan Jihohin Yamma

Hajiya Ummi Muhammed Ta Zama Sarauniyar Matan Jihohin Yamma

by Sulaiman Ibrahim
4 days ago
0

Daga Yusuf Abdullahi Yakasai, Legas Koda- yaushe cancanta da rashinta...

Next Post

2019: Shekarau Ya Ayyana Takara A Ƙarƙashin PDP

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version