Abba Ibrahim Wada">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home WASANNI

’Yan Barcelona Sun Kamu Da Cutar Korona

by Abba Ibrahim Wada
January 6, 2021
in WASANNI
1 min read
Barcelona
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Kungiyar kwallon kafa ta Barcelona ta dage wasan atisaye, saboda wasu jami’an ta sun kamu da cutar  Korona gabanin karawarsu da kungiyar kwallon kafa ta Atletico Bilbao a ci gaba da buga wasannin La liga na bana.

Barcelona dai na shirin yin balaguro zuwa Atletic Bilbao ne domin fafata wasan gasar Laliga a yau Laraba, abin da yasa aka yiwa daukacin ‘yan wasan da jami’an gwajin Korona kuma aka samu wasu daga ciki suna dauke da cutar.

samndaads

Yanzu haka kungiyar na kokarin gano ko akwai wasu daban da sukayi mu’amala da wadanda suka harbu domin a killace su kamar yadda dokokin lafiya suka tsara domin kare wadanda basu kamu da cutar ba.

A wani labarin kuma, dan wasan baya na Juventus Aled Sandro ya kamu da cutar coronabirus, kamar yadda kungiyar dake Italiya ta sanar a ranar Litinin kuma tuni aka killace shi sannan aka gwada wadanda yayi mu’amala dasu.

Publicité

Sandro dan asalin kasar Brazil ya buga wasa har na tsawon mintuna 83 a wasan da Juventus ta doke kungiyar kwallon kafa ta Udinese da 4-1 a ranar Lahadin data gabata kuma zakarun gasar Serie A, wadanda su ke na biyar a kan teburin Gasar na Italiya a yanzu za su kara da AC Milan wacce ke jagorancin teburin gasar a San Siro a yau Laraba.

 

SendShareTweetShare
Previous Post

Wajibi Ne Samar Da Wadataccen Abinci A Afirka – Masu Ruwa Da Tsaki

Next Post

Sake Saka Dokar Fita Zai Haddasa Yunwa Da Matsalolin Tattalin Arziki – MAN

RelatedPosts

United

Manchester United Za Ta Iya Bawa Duniya Mamaki

by Abba Ibrahim Wada
8 hours ago
0

Tsohon dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Arsenal, Robert Pires,...

Zura Kwallaye

Ronaldo Yana Shirin Zama Wanda Ya Fi Zura Kwallaye A Duniya

by Abba Ibrahim Wada
8 hours ago
0

A daren ranar Larabar data gabata dan wasa Cristiano Ronaldo...

Lampard

Ana Dab Da Korar Lampard A Chelsea

by Abba Ibrahim Wada
1 day ago
0

Rahotanni daga kasar Ingila sun bayyana cewa shugabannin kungiyar ta...

Next Post
MAN

Sake Saka Dokar Fita Zai Haddasa Yunwa Da Matsalolin Tattalin Arziki – MAN

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version