'Yan Bindiga Kamar Dabbobi Suke, Mun Samu Makamin Da Zai Datsa Su Biyu —Matawalle
  • English
  • Business News
Tuesday, October 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yan Bindiga Kamar Dabbobi Suke, Mun Samu Makamin Da Zai Datsa Su Biyu —Matawalle

bySulaiman
3 years ago
'yan bindiga

Gwamna Bello Matawalle na jihar Zamfara ya bayyana ‘yan bindiga a matsayin dabbobi, inda ya ce sun cancanci a kashe su.

Da yake magana yayin wata hira da aka yi da shi a gidan talabijin na TVC, Matawalle ya ce gwamnatin jihar ta dauki matakai da dama wajen dakile ayyukan ta’addanci amma matakan ba su yi nasara dari bisa dari ba.

  • Zamfarawa Na Alfahari Da Sadiya Umar Farouq – Gwamna Matawalle

Gwamnan ya ce, “Mun yi iya kokarinmu. Mun dauki matakai da dama wajen dakile ta’addanci a jihar, wasu matakan an yi nasara mai yawa.

“Mun yi sulhu da su. Mun datse hanyar sadarwa. Mun yanke sayar da kayan abinci kuma mun ga nasara acikin wasu, amma ba kashi dari bisa dari ba.

‘Yan bindigar na tsoron kungiyar ‘yan banga ta ‘Yansakai, sabida suna amfani da bindiga mai amfani da fulogi a Matsayin harsashi. ‘Yan bindigan suna tsoron harbin fulogi, Sabida yana fatattaka su, sannan ya raba jikinsu gida biyu.

“Suna ganin Yansakai a matsayin mafi azabar mutane. Na san dalilin da ya sa na ba da wannan umarnin kuma na yi nasara da wannan umarnin da na bayar. Hukuncin kisa zai yi aiki. Na sanya hannu. Duk wanda aka samu da laifi zai fuskanci doka.

“Abin da ya sa na ce kowa ya mallaki makami shi ne, ‘yan bindigar kamar dabbobi ne. Ta yaya za ka ga wani yana noma, sai ka je kawai ka kashe shi? Idan muka ce, kada mutanenmu su mallaki makami, wa zai je ya tunkari ‘yan bindigan in ba jama’armu ba! Masu cewa umarnin ba daidai ba ne, me ya sa ba za su iya zuwa su ceci mutanenmu ba?

“A matsayina na gwamna, ba zan iya nade hannuna in ga ana kashe mutanena kowace rana ba. Ba zai yiwu ba. Yana daga cikin muhimman ayyukan da ke kan gwamna na kare rayuka da dukiyoyin al’ummarsa.”

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya
Labarai

Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

October 7, 2025
SSANU, NASU Za Su Gudanar Da Zanga-zanga A Faɗin Nijeriya A Ranar 9 Ga Oktoba
Labarai

SSANU, NASU Za Su Gudanar Da Zanga-zanga A Faɗin Nijeriya A Ranar 9 Ga Oktoba

October 7, 2025
Ɓatan-dabon Naira Tiriliyan 210: Kamfanin NNPCL Ya Buƙaci A Ƙara Masa Lokaci
Labarai

Ɓatan-dabon Naira Tiriliyan 210: Kamfanin NNPCL Ya Buƙaci A Ƙara Masa Lokaci

October 7, 2025
Next Post
Har Kullum Kasar Sin Na Goyon Bayan Adalci Game Da Batun Falasdinawa

Har Kullum Kasar Sin Na Goyon Bayan Adalci Game Da Batun Falasdinawa

LABARAI MASU NASABA

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

October 7, 2025
Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

October 7, 2025
Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

October 7, 2025
SSANU, NASU Za Su Gudanar Da Zanga-zanga A Faɗin Nijeriya A Ranar 9 Ga Oktoba

SSANU, NASU Za Su Gudanar Da Zanga-zanga A Faɗin Nijeriya A Ranar 9 Ga Oktoba

October 7, 2025
Daukacin Mambobin Majalisar Kare Hakkokin Dan Adam Ta MDD Sun Amince Da Kudurin Da Kasar Sin Ta Gabatar Kan Kare Hakkokin Tattalin Arziki Da Zamantakewa Da Al’adu

Daukacin Mambobin Majalisar Kare Hakkokin Dan Adam Ta MDD Sun Amince Da Kudurin Da Kasar Sin Ta Gabatar Kan Kare Hakkokin Tattalin Arziki Da Zamantakewa Da Al’adu

October 7, 2025
Ɓatan-dabon Naira Tiriliyan 210: Kamfanin NNPCL Ya Buƙaci A Ƙara Masa Lokaci

Ɓatan-dabon Naira Tiriliyan 210: Kamfanin NNPCL Ya Buƙaci A Ƙara Masa Lokaci

October 7, 2025
Tinubu

Tinubu Ya Nemi Amincewar Majalisa Kan Karɓo Bashin Dala Biliyan $2.347 Da $500m Na Sukuk 

October 7, 2025
Cikar Wa’adin AGOA Ta Nuna Ra’ayin Amurka Kan Afirka

Cikar Wa’adin AGOA Ta Nuna Ra’ayin Amurka Kan Afirka

October 7, 2025
Da Ɗumi-ɗumi: Yakubu Ya Miƙa Ragamar INEC Ga Agbamuche-Mbu A Matsayin Shugabar Riƙo

Da Ɗumi-ɗumi: Yakubu Ya Miƙa Ragamar INEC Ga Agbamuche-Mbu A Matsayin Shugabar Riƙo

October 7, 2025
Firaministan Sin Zai Halarci Bikin Cika Shekaru 80 Na Kafuwar Jam’iyyar WPK Ta Korea Ta Arewa

Firaministan Sin Zai Halarci Bikin Cika Shekaru 80 Na Kafuwar Jam’iyyar WPK Ta Korea Ta Arewa

October 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Exit mobile version