Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

‘Yan Bindiga Sun Hallaka Mutum Biyu A Zamfara

by
2 years ago
in LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

‘Yan bindiga sun kashe wasu ma’aikatan lafiya guda biyu da ke aiki a garin Makosa na karamar hukumar Zurmi a jihar Zamfara.

Jaridar Punch ta ruwaito cewa ma’aikatan lafiyar na aikin duba yadda ma’aikata ke tafiyar da diga allurar shan inna ta Polio a ranar Talata a yankin lokacin da wasu ‘yan bindiga suka bude musu wuta, bayan far wa kauyen da misalin karfe 2:30 na rana.

Da ma dai al’umomin kauyuka a yankunan jihar Zamfara na kokawa kan yadda mahara ke ci gaba da kai musu hare-hare, duk da yarjejeniyar zaman lafiya da gwamnatin jihar ke ikirarin cewa ta cimma da maharan a watannin baya.

Labarai Masu Nasaba

‘Yan Bindigar Da Suka Sace Daliban Kwaleji 4 A Kaduna Sun Bukaci Kudin Fansa

Gwamnatin Ganduje Ta Kaddamar Da Aikin Gina Gidaje 500 A Kano

 

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Jami’ar Bayero Za Ta Biya Wa Dalibai 300 Kudin Makaranta

Next Post

An Dakatar Da Zanga-zangar Adawa Da Gwamnati A Guinea

Labarai Masu Nasaba

2023: Kwamishinonin Ganduje 7 Da Ya Amince Da Ajiye Aikinsu Da Ukun Da Ya Yi Watsi Da Su

‘Yan Bindigar Da Suka Sace Daliban Kwaleji 4 A Kaduna Sun Bukaci Kudin Fansa

by Abubakar Abba
15 mins ago
0

...

Gwamnatin Ganduje Ta Kaddamar Da Aikin Gina Gidaje 500 A Kano

Gwamnatin Ganduje Ta Kaddamar Da Aikin Gina Gidaje 500 A Kano

by Abdullahi Muh'd Sheka
55 mins ago
0

...

‘Yan Arewa Masu Kai Abinci Yankin Inyamurai Su Dakatar Saboda Kisa –Matasan Arewa A Kudu

‘Yan Arewa Masu Kai Abinci Yankin Inyamurai Su Dakatar Saboda Kisa –Matasan Arewa A Kudu

by
7 hours ago
0

...

EFCC Ta Bankado Gidaje 17 A Nijeriya Da Kasashen Waje Na Akanta Janar

EFCC Ta Bankado Gidaje 17 A Nijeriya Da Kasashen Waje Na Akanta Janar

by
19 hours ago
0

...

Next Post
An Dakatar Da Zanga-zangar Adawa Da Gwamnati A Guinea

An Dakatar Da Zanga-zangar Adawa Da Gwamnati A Guinea

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

%d bloggers like this: