Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

‘Yan Bindiga Sun Harbe ‘Yan Sanda Biyu A Kaduna

by
4 years ago
in MANYAN LABARAI
1 min read
’Yan Sanda A Katsina Sun Cafke Wasu Matasa Bisa Zargin Fashi

Policeman patrol the street during gubernatorial elections, in Kaduna, Nigeria, Thursday, April 28, 2011. Small crowds of voters nervously cast ballots Thursday in two states in oil-rich Nigeria hit hard by religious rioting that killed at least 500 people following the nation's presidential election. (AP Photo/Sunday Alamba)

WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Rundunar ‘yan sandan jihar Kaduna ta tabbatar da kashe jami’anta guda biyu, da wani farar hula da wasu ‘yan bindiga suka yi da safiyar yau Laraba a garin Kaduna, ‘yan sandan masu aikin sintiri ne a kan babbar hanyar Nnamdi Azikiwe kusa da kamfanin IBBI dake Kakuri Kaduna.

‘Jami’anmu biyu da wani farar hula direba, sun rasa ransu, sannan wasu jami’an su biyar sun samu raunuka sakamakon musayar wuta da suka yi da wasu ‘yan bindiga, jami’an da suka samu raunukan suna asibiti suna karbar magani a halin yanzu.’ Inji kakakin rundunar

Kwamishinan ‘yan sanda na jihar Kaduna, Ahmad Abdulrahman ya bayyana alhininsa bisa faruwar wannan lamarin, sannan ya sha alwashin zakulo wadanda suka aikata wannan aika-aikar, ya mika sakon ta’aziyyar shi ga iyalin mamatan.

Labarai Masu Nasaba

Etteh: EFCC Ta Saki Tsohowar Kakakin Majalisar Wakilan Nijeriya

Babban Taron LEADERSHIP: Amfani Da ‘Mashahuran Hikimomi’ Zai Warware Matsalolin Nijeriya, In JI Manyan Baki

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Gobara Ta Ci Rayuka 7 A Jihar Gombe

Next Post

An Shawarci Iyaye Su Daina Tursasa ‘Ya’yansu A Karatu

Labarai Masu Nasaba

Patricia Etteh: EFCC Ta Cafke Tsohuwar Shugabar Majalisa Kan Badakalar Kudade

Etteh: EFCC Ta Saki Tsohowar Kakakin Majalisar Wakilan Nijeriya

by
1 day ago
0

...

Babban Taron LEADERSHIP: Amfani Da ‘Mashahuran Hikimomi’ Zai Warware Matsalolin Nijeriya, In JI Manyan Baki

Babban Taron LEADERSHIP: Amfani Da ‘Mashahuran Hikimomi’ Zai Warware Matsalolin Nijeriya, In JI Manyan Baki

by Bello Hamza
2 days ago
0

...

Sanatoci

Batancin Addini: “A kafa Dokar Kiyaye Martabar Annabawa A Nijeriya”

by Sabo Ahmad
2 days ago
0

...

Birtaniya Ta Kwato Dala Miliyan 23 Da Ake Zargin Marigayi Abacha Ya Sha Kwana Da Su

Birtaniya Ta Kwato Dala Miliyan 23 Da Ake Zargin Marigayi Abacha Ya Sha Kwana Da Su

by Leadership Hausa
2 weeks ago
0

...

Next Post
An Shawarci Iyaye Su Daina Tursasa ‘Ya’yansu A Karatu

An Shawarci Iyaye Su Daina Tursasa ‘Ya’yansu A Karatu

Leave Comment

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

%d bloggers like this: