Zubairu M Lawal Lafia">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home Da dimi-diminsa

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutum Daya Tare Da Garkuwa Da Wasu A Nasarawa

by Zubairu M Lawal Lafia
October 25, 2020
in Da dimi-diminsa
1 min read
‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutum Daya Tare Da Garkuwa Da Wasu A Nasarawa
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Zubairu M Lawal Lafia

Labarai daga Jihar Nasarawa sun tabbatar da cewa wasu mahara sun kashe mutum guda tare da sace da dama.

Lamarin ya afku ne a yau Lahadi gab da Magariba a Karamar Hukumar Nasarawa ta Jihar.

Wannan lamarin ya biyo bayan dokar da Gwamnatin Jihar Nasarawa,  karkashin jagorancin Abdullah Sule ta tura zuwa Majalisar dokokin jihar kan matsalar masu Garkuwa da mutane domin neman kudin fansa da matsalar Fyade.

Shugaban ya ce, ya zuwa yanzu ba a san adadin mutanen da maharan suka tafi da su ba, sannan an dauko mamacin zuwa Asibiti.

SendShareTweetShare
Previous Post

Wang Yi Da Takwaransa Na Mali Sun Taya Juna Murnar Cika Shekaru 60 Da Kulla Huldar Diplomasiyya Tsakanin Sin Da Mali

Next Post

Gwannatin Kogi Za Ta Tallafa Wajen Kafa Gonar Shirin Appeals

RelatedPosts

Masarautar Gwandu Ta Bada Sanarwar Dakatar Da Wazirin Gwandu

Masarautar Gwandu Ta Bada Sanarwar Dakatar Da Wazirin Gwandu

by Zubairu M Lawal Lafia
2 weeks ago
0

Daga: Umar Faruk Birnin-Kebbi Masarautar Gwandu a karkashin jagorancin Mai...

Gwamna Bagudu Da Minista Malami Sun Sabunta Rajistarsu Ta Jam’iyyar APC

Gwamna Bagudu Da Minista Malami Sun Sabunta Rajistarsu Ta Jam’iyyar APC

by Zubairu M Lawal Lafia
4 weeks ago
0

Daga Umar Faruk Birnin-Kebbi A yau ne Gwamnan Jihar Kebbi,...

Da Dimi-diminsa: ‘Yan Sanda Sun Cafke Dillalan Makamai A Kebbi

Da Dimi-diminsa: ‘Yan Sanda Sun Cafke Dillalan Makamai A Kebbi

by Zubairu M Lawal Lafia
4 weeks ago
0

Daga Umar Faruk Birnin-Kebbi Rundunar ‘yan sanda a Jihar Kebbi...

Next Post
Shirin Appeals

Gwannatin Kogi Za Ta Tallafa Wajen Kafa Gonar Shirin Appeals

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version