Zubairu M Lawal">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RIGAR 'YANCI

’Yan Bindiga Sun Kashe Mutum, Sun Yi Garkuwa Da 20 A Nasarawa

by Zubairu M Lawal
January 6, 2021
in RIGAR 'YANCI
2 min read
Garkuwa
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Gungun yan Ta’adda dake addabar al’umman a yan kin Karamar Hukumar Toto dake jihar Nasarawa sun kashe mutum daya sun kumayi Garkuwa da mutum 20.

Mutanen da yan Ta’addan suka far masu matafiyane wadanda ke kan hanyar zuwa Nasarawa dsgaToto. yan Ta’addan sun tsare hanyar Buga-Gwari da ya hada Gadabuke a kan hanayr Toto.

samndaads

Lamarin ya faru ne a daren Littinin misalin 6:30pm zuwa 7:pm yan ta’addan sunyi ta harbi kan mai uwa da wabi idan nan take suka tsai da duk wani mota dake zuwa.

Sun kuma tafi da mutanin da suka sace a nan ne suka kashe mutum daya mai suna Malam Silihu suka jefar da gawar.

Amma basu da labarin adadin mutanin da aka sace. Kwamishinan yan Sandan jihar Nasarawa Bola Longe ya ummurci DPO da ya dauki motar da a ka gani a wajen zuwa ofishin yan Sanda dake Toto.

Shugaban Karamar Hukumar Toto Hon.Nuhu Adamu Dauda ya sheda faruwan lamarin. Idan ya tabbatar da cewa an sanar da shi cewa yan Bindiga sun kashe mutum daya kuma sun yi Garkuwa da wasu .

Ya ce mun tura Rundunar yan Sintiri sun shiga dajin inda suka tarar da gawan wani mutum daya a kusa da kauyen Gubasa.

Sun daukoshi an tabbatar da wadanda suka sanshi Malamin Makaranta ne a yanzu, a baya jami’in Hukumar zabe ne a jihar Nasarawa.

Shugaban Karamar Hukumar ya ce har yanzu yan sintirin su na daji su na bincikawa ko Allah zai sa a gano mutanin da Kuma mabuyar yan Ta’addan.

Sannan ya yi kira ga al’umman yankin Toto dasu rika bayyanawa jami’an tsaro duk wanda suka san yana aikata ire-iren wannan aiki ko makkmancin sa, ko kuma wanda suka gani ba su amince da take-takensa ba.

SendShareTweetShare
Previous Post

Kungiyar Khadimiyya Ta Raba Motoci 21 Ga Shugabannin Kananan Hukumominta A Kebbi

Next Post

Fifa Ta Zabi Alkalan Wasanni Mata Uku Domin Alkalanci A Kofin Duniya

RelatedPosts

Ingantaccen zabe

Aniyar Ganduje Ce Ta Haifar Da Ingantaccen Zabe A Kano – Yusif Ali

by Zubairu M Lawal
21 hours ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, An bayyana cewa, kyakkyawar aniyar Gwamna...

Kaduna

Sojoji Sun Yi Wa ‘Yan Bindiga Kwanton Bauna A Kaduna

by Zubairu M Lawal
21 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Sojojin da ke karkashin ‘Operation Thunder...

Farar Hula

Hankula Sun Tashi A Maiduguri Bayan Babbaka Sojan Da Ya Harbi Farar Hula Hudu

by Zubairu M Lawal
21 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Mutanen Maiduguri sun shiga tararrabi bayan...

Next Post

Fifa Ta Zabi Alkalan Wasanni Mata Uku Domin Alkalanci A Kofin Duniya

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version