Zubairu M Lawal">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

’Yan Bindiga Sun Kashe Shugaban Jam’iyyar APC Na Jihar Nasarawa

by Zubairu M Lawal
November 23, 2020
in LABARAI
1 min read
Shugaban Jam’iyyar APC
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

A jiya wasu ’yan bindiga sun kashe Shugaban Jam’iyyar APC na Jihar Nasarawa, Mista Philip Tatari Shekwor, bayan sun yi awon gaba da shi cikin daren shekaranjiya Asabar da misalin karfe 11:00 bayan sun raba shi da iyalansa a gidansa da ke Unguwar Kurukyo da ke cikin birnin Lafia, Babban Birnin jihar.

A lokacin kama din shin, lamarin ya sanya dubban jama’a mazauna unguwar cikin fargaba, inda su ka rika jin karar harbe-harben bindigogi a unguwar cikin dare.

samndaads

Iyalan Mistan Tatari Shekwor sun tabbatar da sace shi tun a daren, kamar yadda Kwamishinan ’Yan Sandan Jihar, Mista Bola Longe, ya tabbatar wa manema labarai faruwar lamarin bayan ya isa kan Gawar da kafarsa tare da tawagar jami’an tsaro a inda a ka tsince ta.

A ranar Lahadi da rana tsaka aka ji mutuwarsa bayan miyagun sun tafi da shi, inda su ka kashe shi kuma su ka jefar da gawar a unguwar kusa da gidanshi a cikin wata gona.

SendShareTweetShare
Previous Post

A Shirye Gwamnati Ta Ke Don Bitar Dokokin Fansho – Malami

Next Post

Jami’an Tsaro Da ’Yan Sintiri Na Cin Galabar Maharan Tegina Zuwa Kontagora

RelatedPosts

Matar Al-Zakzaky Ta Kamu Da Cutar Korona, Inji Danta

Matar Al-Zakzaky Ta Kamu Da Cutar Korona, Inji Danta

by Zubairu M Lawal
8 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya, Matar jagoran ‘yan uwa Musulmi a...

Zaben Dan Majalisa

Za A yi Zaɓen Gwamnan Anambara Ranar 6 Ga Nuwamba – INEC

by Zubairu M Lawal
13 hours ago
0

HUKUMAR Zaɓe ta Ƙasa (INEC) ta bayyana cewa a ranar...

Ogun

Fashewar Tankar Mai Ya Ci Rayuwar Mutum Uku Da Jittaka Shida A Ogun

by Zubairu M Lawal
20 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya, A ranar Talata ne mutum uku...

Next Post
Jami'an Tsaro

Jami'an Tsaro Da ’Yan Sintiri Na Cin Galabar Maharan Tegina Zuwa Kontagora

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version