Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RAHOTANNI

‘Yan Bindiga Sun Kashe Wata Uwar Biyu A Imo

by Muhammad
January 9, 2021
in RAHOTANNI
2 min read
Hukumar
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Khalid Idris Doya,

Mutum biyu da har yanzu ba a tantance ko su waye ba da suke kan hanyarsu ta tafiya a cikin wata mota kirar Toyota Hilus mai lamba Kogi BJK 527 AA, ne aka harbesu har lahira a jihar Imo.

samndaads

An samu rahoton cewa, ‘yan bindiga dadin da ba tantance ko su waye ba ne suka farmakesu tare da kai musu hari inda suka bude wuta wa motarsu wanda harsasai suka ratsa gilasai tare da ratsawa har jikin matafiyar wanda sakamakon hakan suka mutum a yayin da suke matakin tafiya.

A wani bindiyon gawar wanda yanzu haka yake yawo a yanar gizo, an gano gawar a kujerar baya ta motar, sautin murya kasakasa na fitowa da ke nuni da cewa direbar motar na nan da ransa yayin da mutanen kauyen kusa da wajen suka ziyarci inda lamarin ya faru, amma daga baya shi ma ya mutu.

Kodayake a bidiyon da aka yada an nuna kamar lamarin ya faru ne a kauyen jihar Anambra, kan haka ne jami’in watsa labarai na ‘yan sandan jihar Anambra, SP Haruna Muhammad ya tabbatar da faruwar lamarin amma ya ce a jihar Imo ne harin ya faru.

“Harin ba wai ya faru ne a Ihiala ta jihar Anambra ba, kawai masu malgwada bayani ne suka nuni da hakan.

“Binciken farko-farko da ‘yan sanda suka gudanar, sun zargi lamarin ya faru ne a Awoidemili da karamar hukumar Orsu ta jihar Imo. An garzaya da wadanda lamarin ya faru da su zuwa asibitin Our Lady of Lourdes Hospital, Ihiala, daga baya likita ya tabbatar da mutuwarsu,” a fadin shi.

Ya kuma kara da cewa shalkwatar shiyya na rundunar ‘yan sanda ya bada umarnin kaddamar da binciken lamarin.

SendShareTweetShare
Previous Post

Gwamnan Nasarawa Ya Kafa Kwamitin Jarabawar Zama Sakatare

Next Post

Rigakafin Cutar Korona Yana Da Mahimmanci Ga Al’ummar Nijeriya, In Ji Ejidike

RelatedPosts

Garban

Garban Kauye Farawa Ne Allurar Dinke Barakar Kumbotso – Muslihu Yusuf Ali

by Muhammad
20 hours ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, An bayyana zaben Sabon shugaban Karamar...

Harkokin Noma

Sarkin Noma Ya Shawarci Gwamnatin Tarayya Ta Kara Kokari Wajen Gyara Harkokin Noma

by Muhammad
21 hours ago
0

Daga Bala Kukkuru, Sarkin Noman Jihar Kano, Alhaji Yusuf Umar...

Kwazon Tambuwal

Hobbasar Kwazon Tambuwal Na Fara Biyan Albashi Daga Haraji A 2023

by Muhammad
2 days ago
0

Daga, Sharfaddeen Sidi Umar, Gwamnatin Jihar Sakkwato a karkashin jagorancin...

Next Post
Rigakafi

Rigakafin Cutar Korona Yana Da Mahimmanci Ga Al'ummar Nijeriya, In Ji Ejidike

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version