Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

‘Yan Bindiga Sun Sace Dalibai Da Malaman Kwalejin Kimiyya Ta Jihar Kaduna

by
11 months ago
in LABARAI
1 min read
‘Yan Bindiga Sun Sace Dalibai Da Malaman Kwalejin Kimiyya Ta Jihar  Kaduna
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Daga Suleiman Ibrahim

Wasu ‘yan bindiga da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun kai hari akan makarantar Nuhu Bamali Polytechnic, Zariya da ke jihar Kaduna, inda suka yi awon gaba da dalibai da malamai a makarantar tare da harbe guda daya nan take.
A cewar rahotanni da yawa, ‘yan bindigar sun kai hari makarantar ne da ke kan hanyar Zariya zuwa Kaduna a daren Alhamis.

Abdallah Shehu, jami’in hulda da jama’a na makarantar ya tabbatar wa manema labarai faruwar lamarin amma bai yi cikakken bayani ba.

Labarai Masu Nasaba

Masarautar Zazzau Ta Mayar Da Martani Kan Zargin Jama’atu Na Kai Karar Sarkinta

Kamfanin Simintin Dangote Ya Samu Ribar Biliyan 410 A Wata Uku

Akalla mutum daya aka harbe yayin da wasu suka samu raunuka yayin da masu garkuwar suka yi ta harbe-harbe don tsoratar da Daliban da Malamansu dake zaune cikin makarantar.

Har yanzu ba a tabbatar da yawan daliban da aka sace ba, amma a cewar wata majiya, malaman da aka sace sun hada da Mista Habila Nasai daga Sashin Nazarin ilimin bai-daya da kuma Mista Adamu Shehu Shika daga Sashin kididdiga (Accounting).

Kwanan nan, an samun irin wadannan hare-haren akan makarantun cikin Kaduna, kamar sace dalibai a Kwalejin Gandun Daji ta Tarayya da Jami’ar Greenfield.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Bukatar Kara Muhimmantar Da Ilimin ‘Ya Mace

Next Post

Abin Da Ya Kamata A Sani Game Da Sabon Jami’in Hulɗa Da Jama’a Na NIS

Labarai Masu Nasaba

Masarautar Zazzau Ta Mayar Da Martani Kan Zargin Jama’atu Na Kai Karar Sarkinta

Masarautar Zazzau Ta Mayar Da Martani Kan Zargin Jama’atu Na Kai Karar Sarkinta

by Abubakar Abba
2 hours ago
0

...

Kamfanin Simintin Dangote Ya Samu Ribar Biliyan 410 A Wata Uku

Kamfanin Simintin Dangote Ya Samu Ribar Biliyan 410 A Wata Uku

by
6 hours ago
0

...

Mutum 5 Sun Mutu Kan Rikicin ‘Yan Kasuwa Da ‘Yan Babura A Abuja

Mutum 5 Sun Mutu Kan Rikicin ‘Yan Kasuwa Da ‘Yan Babura A Abuja

by
7 hours ago
0

...

Ministar Kudi Ta Dakatar Da AKanta Janar Na Kasa Kan Zargin Badakalar Biliyan 80

Ministar Kudi Ta Dakatar Da AKanta Janar Na Kasa Kan Zargin Badakalar Biliyan 80

by
8 hours ago
0

...

Next Post
Abin Da Ya Kamata A Sani Game Da Sabon Jami’in Hulɗa Da Jama’a Na NIS

Abin Da Ya Kamata A Sani Game Da Sabon Jami’in Hulɗa Da Jama’a Na NIS

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: