Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home LABARAI

‘Yan Bindiga Sun Sace Malaman Firamire Da Dalibansu A Kaduna

by Muhammad
March 15, 2021
in LABARAI
1 min read
Shanu
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Rahotanni daga Birnin Gwari dake jihar Kaduna, suna tabbatar da ‘yan Bindiga sun sace dalibai da malaman makarantar firamiren gwamnati a kauyen Rama.

Lamarin ya faru ne da safiyar yau Litinin da misalin karfe 9 daidai lokacin da yaran suke tururuwar zuwa azuzuwan su, shaidun gani a ido sun ce sun ga ‘yan bindigar sun zo a kan babura 12.

Zuwa yanzu ba a kai ga gano asalin adadin yara ko malamai da aka yi awon gaba da su ba, amma hukumomi sun yi alkawarin bibiyar lamarin.

SendShareTweetShare
Previous Post

Yadda Jami’an Tsaro Suka Samu Nasarar Hana Sace Daliban Makarantar Ikara

Next Post

Ba Mu Nada Muhammadu Sanusi Halifanci Ba –Darikar Tijjaniyyah

RelatedPosts

Gwamnatin Gombe Ta Sanya Dokar Hana Fita A Garin Balanga

Gwamnatin Gombe Ta Sanya Dokar Hana Fita A Garin Balanga

by Muhammad
10 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya, Gwamnatin Jihar Gombe ta sanar dokar...

Ramadan: Mu Yi Addu’ar Zaman Lafiya Da Haɗin Kai Ga Nijeriya, Inji Bukola Saraki

Ramadan: Mu Yi Addu’ar Zaman Lafiya Da Haɗin Kai Ga Nijeriya, Inji Bukola Saraki

by Daurawa Daurawa
12 hours ago
0

Daga Rabi'u Ali Indabawa, Abuja Tsohon Shugaban Majalisar Dattawan Nijeriya,...

Ramadana: Lokaci Ne Na Komawa Ga Allah, Inji Atiku

Ramadana: Lokaci Ne Na Komawa Ga Allah, Inji Atiku

by Muhammad
16 hours ago
0

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya yi kira...

Next Post
Ba Mu Nada Muhammadu Sanusi Halifanci Ba –Darikar Tijjaniyyah

Ba Mu Nada Muhammadu Sanusi Halifanci Ba –Darikar Tijjaniyyah

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version