Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home JAKAR MAGORI

’Yan Bindiga Sun Sace Mata Da Dan Dogarin Atiku

by Muhammad
November 26, 2020
in JAKAR MAGORI
1 min read
Lebanon
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Rabiu Ali Indabawa

Wasu da ake zargin masu satar mutane ne da suka addabi yankin Yolde Pate da ke Karamar Hukumar Yola ta Kudu a Jihar Adamawa a jiya, sun sace matar da dan wani jami’in tsaro na tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, Atiku Abubakar.

samndaads

An yi zargin cewa masu garkuwa da mutane wadanda suka addabi yankin, sun gudanar da aikinsu na kusan minti 30. Shaidun gani da ido sun yi zaton cewa sun zo ne don kare lafiyar Atiku, amma sai suka tafi da matarsa ​​da dansa a lokacin da ba su ganshi ba. Wani ganau ya shaidawa jaridar The Nation cewa;

“Masu garkuwar sun yi amannar cewa jami’an ‘yan sanda, kasancewar suna da kusanci da Atiku, za su samu kudi, don haka suka neme shi amma suka tafi da matarsa ​​da dansa lokacin da ba su same shi ba.”

“Mu na son mazauna yankin su taimaka wajen ba da bayanai kan lokaci kuma masu amfani da za su iya taimakawa wajen bin diddigin wadanda suka aikata laifin.”

 

SendShareTweetShare
Previous Post

Hukumar Kurkukun Kuje Ta Saka Takunkumin Hana Sanatoci Ganin Ndume

Next Post

Duniyar Kwallon Kafa Ta Girgiza Bisa Rasuwar Maradona

RelatedPosts

Lambatu

Ta Zurma Kafarta Cikin Lambatu Yayin Da Take Duba Sakon Waya

by Muhammad
17 hours ago
0

Wata siririyar yarinya 'yan kasar Sin ta makale a inda...

Dutse

An Cire Kinkimemen Dutse A Mafitsararta

by Muhammad
17 hours ago
0

Hotunan wani katon kinkimemen dutse na da aka cire daga...

Lambo

Ya Yi Lambo A Tashar Jirigin Sama Tsawon Watanni Uku

by Muhammad
17 hours ago
0

Wani mutumin garin Kalifoniya da ya yi hijira zuwa garin...

Next Post
Mutuwar Maradona

Duniyar Kwallon Kafa Ta Girgiza Bisa Rasuwar Maradona

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version