Ahmed Muhammed Danasabe">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RIGAR 'YANCI

’Yan Bindiga Sun Sako Likitan Da Su Ka Sace A Jihar Kogi

by Ahmed Muhammed Danasabe
November 25, 2020
in RIGAR 'YANCI
1 min read
Kashe-kashen
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Dakta Azubuike Joel Iheanacho, babban daraktan asibitin Peace dake Anyigba,wanda wasu yan bindiga suka yi garkuwa da shi a ranan asabar data gabata ya samu kubuta kuma tuni ya hadu da iyalansa.

Kakakin rundunar yan sandar jihar Kogi, DSP Williams Ayah ne ya tabbatar da hakan a yayin da ya ke zantawa da wakilin jaridar LEADERSHIP Ayau ta wayar salula a jiya Talata a garin Lokoja.

samndaads

Ya ce, ’yan bindigar sun sako likitan ne a ranan litinin da misalin karfe 9 da 40 na dare,
DSP Ayah yace kokarin yan sanda tare da hadin gwiwar yan banga dake garin Anyigba ne ya kai ga kubutar da shi.

Kakakin rundunar yan sandan har ila yau ya shaida wa wakilimmu cewa rundunar na samun labarin sace Dakta Iheanacho, nan da nan kwamishinan yan sandan jihar Kogi, CP Edeh Ayuba ya baiwa babban jami’in yan sanda mai kula da yankin( DPO)umurni daya gabatar da faraurar masu garkuwa da jama’ar don ganin sun sako likitan.

A kan nema DSP Williams Ayah ya baiwa jama’a tabbacin cewa rundunar yan sandan zata ci gaba da farautar yan bindigar wadanda suka ranta na kare, har sai ta kai ga damke su don su fuskanci shari’a.

A ranar asabar data gabata da misalin karfe 9 da 30 na dare ne, masu garkuwa da jama’ar suka afka gidan Dakta Azubuike Joel Iheanacho a garin Anyigba dake karamar hukumar Dekina, inda suka yi awon gaba da shi a yayin da yake tare da uwargidansa da kuma wani dan uwansa cikin motarsa a kofar gidansa.

 

SendShareTweetShare
Previous Post

An Yaba Wa Sanata Kan Daukar Nauyin Matsalar Idanu A Yankin Neja Ta Arewa

Next Post

Za Mu Samar Wa Matasa 2,000 Aikin Sanya Mita A Kebbi, Cewar Garkuwan Kabi

RelatedPosts

Sojoji Sun Tarwatsa Sansanin Boko Haram A Borno 

by Ahmed Muhammed Danasabe
14 hours ago
0

Rundunar sojan Najeriya ta bayyana samun nasarar tarwatsa sansanin da...

Jam'iyyar Adawa

Jam’iyyar Adawa Ta PDP Ta Yi Babban Kamu A Kebbi

by Ahmed Muhammed Danasabe
15 hours ago
0

Jam'iyyar adawa ta PDP a jihar Kebbi tayi babban kamu...

Majalisar Malamai

Majalisar Malamai A Kogi Ta Raba Zakkar Miliyan N2.5 Ga Mutum 63

by Ahmed Muhammed Danasabe
15 hours ago
0

Majalisar Malamai ta Najeriya,reshen jihar Kogi(Council of Ulama) ta rarraba...

Next Post
Aikin Sanya Mita

Za Mu Samar Wa Matasa 2,000 Aikin Sanya Mita A Kebbi, Cewar Garkuwan Kabi

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version