Khalid Idris Doya">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RIGAR 'YANCI

’Yan Bindiga Sun Yi Ajalin Malamin Da Ke Caccakar Su A Kaduna

by Khalid Idris Doya
January 4, 2021
in RIGAR 'YANCI
1 min read
Garkuwa
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Wani babban Limami a kauyen Kwawaran Rafi da ke karamar hukumar Igabi a jihar Kaduna, Malam Danleeman Isah ya gamu da fushin ‘yan bindiga dadi inda suka hallakashi biyo bayan jawabansa da yake yawan yi na suka a kan ‘yan fashi da makami.

A wata sanarwar da kwashinan kula da harkokin cikin gida na jihar Kaduna, Samuel Aruwan ya fitar a karshen mako, ya nuna cewa makasan sun aikata danyen aikin nasu ne a lokacin da suka farmaki kauyen.

samndaads

Ya shaida cewa, kashe Malamin bai rasa nasaba da yadda malamin ke suka da tur da ayyukan ‘yan fashi da masu garkuwa mutane da satar shanu.

Sanarwar ta ce; “Yan fashin sun wuce kai-tsaye zuwa gidan Malam Danleeman Isah, kuma kamar da ma abin da ya kai su kenan, suka harbe shi tare da barin wurin ba tare da sun dauki komai ba ko kuma garkuwa da wani.”

Sannan, Aruwan ya tabbatar da mutuwar Sarkin Yakin Godogodo mai suna Yohanna Abu, bayan wasu miyagu sun kai wa garin Nisama hari da ke karamar Hukumar Jema’a a daren ranar Juma’a.

Shi ma wani mazaunin yankin mai suna Charles Audu ya rasa ransa a harin sannan suka yi garkuwa da wani mai suna Mr Abu.

SendShareTweetShare
Previous Post

Dalilin Dan Majalisa Na Tallafa Wa Wasu Matasa A Mazabarsa Da Jarin Kiwon Zomo

Next Post

Shirye-shiryen zaben Kananan Hukumomin Kano Na Cigaba Da Kankama – Farfesa Sheka

RelatedPosts

Ingantaccen zabe

Aniyar Ganduje Ce Ta Haifar Da Ingantaccen Zabe A Kano – Yusif Ali

by Khalid Idris Doya
10 hours ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, An bayyana cewa, kyakkyawar aniyar Gwamna...

Kaduna

Sojoji Sun Yi Wa ‘Yan Bindiga Kwanton Bauna A Kaduna

by Khalid Idris Doya
10 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Sojojin da ke karkashin ‘Operation Thunder...

Farar Hula

Hankula Sun Tashi A Maiduguri Bayan Babbaka Sojan Da Ya Harbi Farar Hula Hudu

by Khalid Idris Doya
10 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Mutanen Maiduguri sun shiga tararrabi bayan...

Next Post
Farfesa Sheka

Shirye-shiryen zaben Kananan Hukumomin Kano Na Cigaba Da Kankama – Farfesa Sheka

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version