Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

‘Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da Tsohon Minista A Nasarawa

by Tayo Adelaja
August 23, 2017
in LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Hukumar ‘yan sandan jihar Nasarawa sun tabbatar da an yi garkuwa da tsohon ministan kwadago, Mista Hussaini Akwanga.

Tsohon ministan ya yi aiki ne a zamanin mulkin Obasanjo, sai dai an cire shi saboda zargin badakalar makudan kudade.

samndaads

Mai Magana da yawon rundunar ‘yan sandan jihar Nasarawa DSP kennedy Idrisu, ya tabbatar wa manema labarai afkuwar lamarin a yau Laraba, shi dai tsohon ministan an sace shi ne a gidan gonar sa da ke hanyar Wamba a garin Akwanga.

Bayan samun rahoton sace tsohon Ministan,  Idrisu yace kwamishinan ‘yan sandan jihar, ya tura jami’an tsaro yankin domin kubutar da Hussaini Akwanga.

SendShareTweetShare
Previous Post

Ranar 1 Ga Satumba Ne Sallar Layya A Nijeriya – Sarkin Musulmi

Next Post

Shugaba Buhari Ya Karbi Rahoton Binciken Su Babachir

RelatedPosts

Man Fetur

Kudirin Dokar Man Fetur Zai Bai Wa Nijeriya Damar Cin Gajiyar Albarkatunsa – Majalisar Dattawa

by Muhammad
2 hours ago
0

Daga Muhammad Maitela, Shugaban majalisar dattawa, Sanata Ahmad Ibrahim Lawan...

Jobe

Ma’aikata Da ’Yan Fansho Ke Wawashe Rabin Kudin Katsina, Cewar Kwamishina Jobe

by Muhammad
2 hours ago
0

Daga Sagir Abubukar, Kwamishinan Kasafin Kudi da Tsare-tsaren Tattalin Arziki...

Rasuwar

Ana Cigaba Da Jimamin Rasuwar Mai Shari’ a Rabiu Danlami A Kano

by Muhammad
2 hours ago
0

Daga Haruna Akarada, Ana cigaba da gudanar da ta’aziyya ta...

Next Post

Shugaba Buhari Ya Karbi Rahoton Binciken Su Babachir

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version