Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

’Yan Garkuwa Sun Yi Awon Gaba Da Kakakin Hukumar Shige Da Fice

by
1 year ago
in LABARAI
1 min read
Neja
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Daga Khalid Idris Doya,

An samu rahoton da ke cewa wasu ‘yan bindiga sun yi garkuwa da Kakakin hukumar shige da fice (NIS) reshen shalkwatar hukumar da ke Edo, Misis Bridget Esene a yayin da take hanyarta na dawowa daga coji a ranar Lahadi.

An ce masu garkuwan sun yi awun gaba da ita ne a lokacin da take kan hanyarta na zuwa wajen bauta da sanyin safiyar ranar Lahadi a yankin Ikhueniro da ke daf da titin Agbor a birnin Benin ta jihar, an ce sun yi dirga da ita sosai kafin daga baya suka sha karfinta inda suka turata cikin mota da karfin tsiya tare da guduwa da ita zuwa maboyarsu da ba a sani ba.

Labarai Masu Nasaba

Tukunyar Gas Ce Ta Fashe Ba Bam Ba —Kwamishinan ‘Yan Sandan Kano

Wani Bam Ya Fashe A Sabon Garin Jihar Kano

Ya zuwa lokacin hada labarin nan ba a samu wani bayanin cewa masu garkuwan sun tuntubi iyalanta kan kudin fansa ba.

Majiyar daga hukumar Immigration ta tabbatar da faruwar lamarin da cewa, “An yi garkuwa da ita ne a kusa da harabar cocin da ke kan hanyar Agbor jiya da safiya (Ranar Lahadi kenan). Sun tafi da ita zuwa wani wajen da ba a sani ba, kuma har zuwa yanzu masu garkuwan ba su yi magana da iyalanta ba.

“An samo motarta da aka yasar a kan hanyar Agbor, mun fahimci cewa masu garkuwan sun ce da ita ta hanyar Benin Auci ne,” a cewar mai bada bayanin.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Ana Cigaba Da Juyayin Rasuwar ‘SAN’ Na Farko A Arewa, Abdullahi Ibrahim

Next Post

Uke Youth Development Association Ta Yaba Da Kokarin Yakubu Dogara

Labarai Masu Nasaba

Wani Bam Ya Fashe A Sabon Garin Jihar Kano

Tukunyar Gas Ce Ta Fashe Ba Bam Ba —Kwamishinan ‘Yan Sandan Kano

by
8 hours ago
0

...

Wani Bam Ya Fashe A Sabon Garin Jihar Kano

Wani Bam Ya Fashe A Sabon Garin Jihar Kano

by
9 hours ago
0

...

Yanzu-yanzu: EFCC Ta Cafke Akanta Janar Na Kasa, Ahmed Idris Bisa Zargin Badakala

Yanzu-yanzu: EFCC Ta Cafke Akanta Janar Na Kasa, Ahmed Idris Bisa Zargin Badakala

by Khalid Idris Doya
20 hours ago
0

...

Jami’an Tsaro Sun Kama Buduwar Da Ta Yi Batanci Ga Fiyayyen Halitta A Maiduguri

Jami’an Tsaro Sun Kama Buduwar Da Ta Yi Batanci Ga Fiyayyen Halitta A Maiduguri

by
1 day ago
0

...

Next Post
Uke

Uke Youth Development Association Ta Yaba Da Kokarin Yakubu Dogara

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: