Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RAHOTANNI

‘Yan Kasuwan Arewa A Legas Mu Hada Kai Don Cigaba – Muhammadu Alaba

by Muhammad
January 22, 2021
in RAHOTANNI
2 min read
Alaba
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Yusuf Abdullahi Yakasai,

Hadin kai shi wani babban al’amari ne da, idan babu shi ba wata maganar cigaban da za a yi. Don haka akwa bukatar ‘yan kasuwanmu na arewa da ke sana’a a Legas mu hada kai don samun cigaba.

Daya daga cikin ‘yan kasuwan arewa mazauna Legas, Alhaji Muhammadu Alaba ya bayyana haka a lokacin da yake ganawa da manema labarai a Legas, inda kuma ya nuna rashin jin dadinsa akan yadda wasu ‘yan-kasuwa suke ta fadace fadace a tsakaninsu, saboda neman shugabanci.

Ya yi kira da su kar fa su manta, sun zone domin neman alheri, ba wai sun zo Legas bane don (fadace – fadace), ya ce “Kada mubar wa ‘ya’yanmu abin kunya, a wurin da muke neman”. Abincin mu ya kamata mu tuna daga inda muka fito.

Daga karshe ya ja hankalin matasan dasu tashi tsaye wajen neman sana’a, ya kuma roki su iyayen kasuwar dasu dubi Allah su bada shawara wadda take ta gaskiya, kada su bi son zuciyarsu, wannan ita ce manufar.

Ya kuma godewa su ‘yankasuwa maza da mata, cewar a kara hakuri da juna Allah ya taimakawa kowa. Ya kuma jinjinawa shugaban kasa Muhammadu Buhari saboda kokarin da yake yi wajen samar da wanzuwar zaman lafiya, abinda kuma ya ce wannan shi ne addu’ar su koyaushe.

SendShareTweetShare
Previous Post

Taimaka Wa Jama’a Shi Ne Shugabanci Nagari -Matawalle Alagwadun Legas  

Next Post

NDLEA Ta Cafke Mutum 262 Bisa Zargin Zama Dillalan Kwayoyi

RelatedPosts

Abduljabbar

Abduljabbar Bai Kai Darajar A Yi Masa Gangami Ba –Sheikh Khalil

by Muhammad
7 hours ago
0

Ya Ce, Dalilin Da Ya Sa Sarkin Musulmi Ya Hana...

Tuhumar Malam Abduljabbar Za A Yi, Ba Mukabala Da Shi Ba– Sheikh Khalil

by Sulaiman Ibrahim
2 days ago
0

Daga Nasir S. Gwangwazo, Abuja Shugaban Majalisar Malamai na Shiyyar...

ISWAP

Boko Haram Ta Yi Garkuwa Da Ma’aikatan Jinkai Bakwai A Dikwa

by Sulaiman Ibrahim
2 days ago
0

Daga Muhammad Maitela, Maiduguri A harin bayan nan da mayakan...

Next Post
Wiwi

NDLEA Ta Cafke Mutum 262 Bisa Zargin Zama Dillalan Kwayoyi

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version