Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home LABARAI

‘Yan Kasuwar Ijako Sun Cancanci Yabo – Yusuf Gulma

by Muhammad
April 2, 2021
in LABARAI
1 min read
An Ja Kunnen Ma‘aikatun Gwamnatin Jihar Filato Kan Tara Kudin Shiga
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Yusuf Abdullahi Yakasai,

Alhaji Sa’adu Gulma jawabinsa lokacin da aka yi babban taro na kaddamar da Shugabannin kasuwar ta Ijako, a matsayinsa na uban taro,ya godewa kabiyesi da Bale, da suke shugabanci a wannan Gari. Alhaji Sa’adu Yusuf Gulma  hakika ya bayyana farin cikinsa cewa, akwai zaman lafiya tsakanin su, kuma wannan kasuwa a shirye suke da su kare mutuncin kowa.

Bugu da kari ya yi roko ga jama’a kan muhimmancin zaman lafiya a wannan gari Ijako. A matsanyisa na daya daga cikin manyan ‘yan kasuwar, ya nuna farin cikin ganin yadda ‘yan kasuwar suke gabarta kasuwancinsu. Wanda kuma a cikin farin ciki da walwala.  Daga karshe Alhaja Sa’adu Yusuf Gulma ya taya sababbin Shugabannin murna da farin ciki Allah ya taya su riko.

SendShareTweetShare
Previous Post

An Yi Bikin Yaye Daliban Makarantar Babun Na’im A Legas

Next Post

Gwamna Tambuwal Ya Bukaci Manoman Sakwatto Su Rungumi Noman Rani

RelatedPosts

Malamai

Kungiyar Malamai Ta Tallafa Wa ‘Yan Hijira Sun Shirya Taron Bita Na Ramadan

by Muhammad
13 mins ago
0

Daga Mustapha Ibrahim, Kungiyar Hada Kan zauran Malamai da kungiyar...

Zakzaky

Ramadan: El-Zakzaky Ya Raba Tallafin Abinci Ga Mabukata

by Muhammad
18 mins ago
0

Daga Mahdi M. Muhammad, Shugaban harkar musulunci a Nijeriya (IMN)...

Musulmi

Wajibi Ne Musulmi Su Ajiye Bambancin Akida Dan Hadin Kai Da Samun Zaman Lafiya – Shareef Ishak  

by Muhammad
23 mins ago
0

Daga Muhammad Awwal Umar, An bayyana cewar wajibi ne musulmi...

Next Post
Daukar Karin Jami’an Tsaro Zai Inganta Yaki Da Ta’adda, Inji Gwamna Tambuwal

Gwamna Tambuwal Ya Bukaci Manoman Sakwatto Su Rungumi Noman Rani

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version