Ibrahim Muhammad">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

‘Yan Kwankwasiyyar Dala Sun Kaiwa Kwankwaso Ziyarar Ta’aziyya

by Ibrahim Muhammad
January 3, 2021
in LABARAI
2 min read
‘Yan Kwankwasiyyar Dala Sun Kaiwa Kwankwaso Ziyarar Ta’aziyya
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Tawagar yan kwankwasiyya daga karamar hukumar Dala karkashin jagorancin Alhaji Dayyabu Ahmad Maiturare Galadiman Gado da masun kano sun kaiwa jagora kwankwasiya Dokta Rabiu Musa Kwankwaso ta’aziyya rasuwar mahaifinsa  maji-dadin Kano a gidansa dake kan titin miler dake Kano.

Tawagar wacce ta kunshi tsohon.dan majalisar tarayya mai wakiltar Dala.Hon.Ali Sani Madakin gini.da dan majalisar jaha mai wakiltar karamar hukumar Dala. hon.Nura Husaini da sauran masu ruwa da tsaki na jam’iyyar PDP na yankin.

samndaads

Tawagar ta bayyana mutukar alhini da rasuwar Saleh da cewa babban rashine na Uba kaka data tafida rayuwarsa wajen hidintawa al’umma. Sannan sunyi.addu’ar Allah ayi masa rahama da aljanna kuma ya baiwa kwankwaso da dukkan iyalan marigayin hakurin rashin.

Da yake zantawa da manema labarai jagoran tawagar kwankwasiyya na Dala da sukazo ta’aziyyar.Alhaji Dayyabu Ahmad Maiturare.Galadiman Gado da masun Kano yace tawagar tasu daga karamar hukumar Dala sunzo ne domin yin.ta’aziyya mahaifinsa domin na rashine ga kwankwaso kadai ba ko al’ummar Madobi da jahar Kano rashine na kasa baki daya musamman in akayi la’akari da halayyarsa ta mutuntaka da son zaman lafiya a dukkan tarihin rayuwarsa.

Yace su yanzu Kwankwaso Ubane a wajensu Dan haka kowane abu na alhini data sameshi ya samesu hakama duk abin farin ciki suna tare dashi shi yasa  suka zo kwansu da kwarkwatarsu domin yiwa jagora ta’aziyya da fatan Allah yayi rahama .ga Marigayi Makaman na karaye.

 

 

Alhaji Dayyabu Ahmad Maiturare.Jagoran Kwankwasiyya na karamar hukumar Dala.

SendShareTweetShare
Previous Post

Gwamnatin Kano Ta Samar Wa ‘Yan Gudun Hijirar Jihar Borno Makaranta

Next Post

Kwamishinan Kudi Na  Jihar Kogi Asiwaju Asiru Ya Zama Turakin Koton Karfe

RelatedPosts

Zaben Dan Majalisa

Za A yi Zaɓen Gwamnan Anambara Ranar 6 Ga Nuwamba – INEC

by Ibrahim Muhammad
13 mins ago
0

HUKUMAR Zaɓe ta Ƙasa (INEC) ta bayyana cewa a ranar...

Ogun

Fashewar Tankar Mai Ya Ci Rayuwar Mutum Uku Da Jittaka Shida A Ogun

by Ibrahim Muhammad
7 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya, A ranar Talata ne mutum uku...

Bafarawa

’Yan Nijeriya Sun Fi So A Magance Rashin Tsaro Fiye Da Korona, Cewar Bafarawa

by Ibrahim Muhammad
7 hours ago
0

A Juya Kuɗin Rigakafin Cutar Naira Biliyan 400 Zuwa Tsaro...

Next Post
Kwamishinan Kudi Na  Jihar Kogi Asiwaju Asiru Ya Zama Turakin Koton Karfe

Kwamishinan Kudi Na  Jihar Kogi Asiwaju Asiru Ya Zama Turakin Koton Karfe

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version