Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home LABARAI

‘Yan Majalisa Biyu Sun Fice Daga APC A Bauchi

by Muhammad
March 3, 2021
in LABARAI
1 min read
Bauchi
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Khalid Idris Doya,

‘Yan Majalisun Dokokin jihar Bauchi biyu sun fice daga jam’iyyar APC a yau din nan.

‘Yan Majalisun sun hada da Hon. Yusuf Muhammad Bako mambar da ke wakiltar mazabar Pali da kuma Hon. Umar Yakubu da ke wakiltar mazabar Udubo.

Da ya ke tabbatar da wannan labarin, mai magana da yawun Kakakin Majalisar jihar Bauchi, Malam Abdul Burra, ya bayyana cewa ‘yan Majalisun sun shelanta fice daga APC din ne a yayin zaman Majalisar na yau Laraba

Mun nakalto cewa Hon. Bako Pali, ya ayyana komawa cikin jam’iyyar PDP da ke mulkin jihar a yayin da shi kuma Hon. Udubo bai bayyana inda ya sanya a gaba zuwa yanzu ba.

Cikakken labarin na tafe…

SendShareTweetShare
Previous Post

Ibrahimovic Ba Zai Buga Wasan Manchester United Da AC Milan Ba

Next Post

Yanzu-yanzu: Gwamnan Gombe Ya Nada Sabon Mai Tangale

RelatedPosts

Kwana Ɗaya Bayan Lashe Zaɓe: Shugaban Chadi Idris Deby Ya Rasu

Kwana Ɗaya Bayan Lashe Zaɓe: Shugaban Chadi Idris Deby Ya Rasu

by Sulaiman Ibrahim
7 hours ago
0

Daga Suleiman Ibrahim Bayan shekaru 31 akan mulki, Shugaban Chadi,...

Malamai

Kungiyar Malamai Ta Tallafa Wa ‘Yan Hijira Sun Shirya Taron Bita Na Ramadan

by Muhammad
12 hours ago
0

Daga Mustapha Ibrahim, Kungiyar Hada Kan zauran Malamai da kungiyar...

Zakzaky

Ramadan: El-Zakzaky Ya Raba Tallafin Abinci Ga Mabukata

by Muhammad
12 hours ago
0

Daga Mahdi M. Muhammad, Shugaban harkar musulunci a Nijeriya (IMN)...

Next Post
Yanzu-yanzu: Gwamnan Gombe Ya Nada Sabon Mai Tangale

Yanzu-yanzu: Gwamnan Gombe Ya Nada Sabon Mai Tangale

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version