Sulaiman Ibrahim">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

‘Yan Nijeriya Ba Su Bukatar Izinin Zama A Dazukan Ondo, Inji Gwamnan Bauchi

by Sulaiman Ibrahim
February 20, 2021
in LABARAI
1 min read
Mun Jawo Kamfanin Sarrafa Shara Ne Don Kawo Cigaba – Gwamnan Bala
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Gwamnan Bala Muhammad na Jihar Bauchi da yake mai da martani ga gwamnan Jihar Ondo, Rotimi Akeredolu, ya ce ‘Yan Nijeriya basu bukatar neman izini daga Gwamnan domin zama a cikin dazukan Jihar ko kuma wani bangare na kasar.
Cece-kuce ta tsananta tsakanin gwamnoni biyun tun bayan umurnin da Akeredolu ya baiwa makiyaya da su fice daga dazukan Jihar sa, yace umurnin kuskure ne, domin kuskure ne a bayyana daukacin Yan kabila guda a matsayin masu aikata laifi sakamakon ayyukan wasu yan kalilan daga cikin su.

Bala Muhammad ya kara da cewa, kundin tsarin mulki ya baiwa gwamnatocin jihohi da tarayya amanar kula da filaye a madadin jama’a, amma ‘yan kasa basa bukatar izinin gwamnoni ko gwamnatin tarayya wajen zama a wani yanki.

samndaads

Muhammed yace sashe na 41 na kundin tsarin mulkin Najeriya ya baiwa yan kasa damar zama a duk inda suke so bisa ka’idar doka.

SendShareTweetShare
Previous Post

Shirye Jamhuriyar Benin Take Ta Hade Da Nijeriya

Next Post

Ƙungiyar Malaman Makaranta Ta Umarci Mambobinta Su Je Aiki Da Bindiga A Taraba

RelatedPosts

Hadiza Usman

Hadiza Bala Usman Ta Yi Ta’aziya Ga Iyalan Marigayi Dikko Inde

by Sulaiman Ibrahim
54 mins ago
0

Daga Abdullahi Sheme A ranar juma'ar da ta gabatane shugabar...

Masana Sun Yaba Wa Shugaba Buhari Kan Sake Nada Hadiza Bala Usman Shugabar NPA

Masana Sun Yaba Wa Shugaba Buhari Kan Sake Nada Hadiza Bala Usman Shugabar NPA

by Sulaiman Ibrahim
1 hour ago
0

Daga Bello Hamza, Abuja Masana da masu ruwa da tsaki...

An Sako Daliban Da Aka Sace A Zamfara

An Sako Daliban Da Aka Sace A Zamfara

by Sulaiman Ibrahim
2 hours ago
0

Rahotanni daga jihar Zamfara sun tabbatar da cewa an ceto...

Next Post
Ƙungiyar Malaman Makaranta Ta Umarci Mambobinta Su Je Aiki Da Bindiga A Taraba

Ƙungiyar Malaman Makaranta Ta Umarci Mambobinta Su Je Aiki Da Bindiga A Taraba

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version