‘Yan Nijeriya Miliyan 33 Na Iya Fuskantar Matsalar Rashin Abinci A 2025 —Rahoto
  • English
  • Business News
Wednesday, October 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yan Nijeriya Miliyan 33 Na Iya Fuskantar Matsalar Rashin Abinci A 2025 —Rahoto

byRabi'u Ali Indabawa and Sulaiman
11 months ago
Abinci

Indabawa

Rahoton Cadre Harmonisé na Oktoba ya yi hasashen cewa akalla mutum miliyan 33.1 a cikin jihohi 26 da FCT za su fuskanci matsalar rashin abinci da abinci mai gina jiki tsakanin Yuni da Agusta 2025.
Hukumar Kula Da Abinci Da Noma ta Majalisar Dinkin Duniya, da Hukumar Samar Da Abinci ta Duniya, da Ma’aikatar Noma da Samar Da Abinci Ta Tarayya, da sauran abokan hulda ne suka gudanar da binciken.
Sauran jihohin da abin ya shafa sun hada da Cross Riber, Enugu, Edo, Abia, Kogi, Nasarawa, Kwara, Ogun, Lagas, Ribas, da FCT.
Rahoton ya nuna cewa wannan adadi ya hada da ‘yan gudun hijira 514,474 a Borno, Sakkkwato, da Zamfara.
Ya bayyana cewa kusan mutum miliyan 25 a fadin jihohi 26 da FCT a halin yanzu suna fuskantar matsalar abinci.
“Muna fuskantar kalubalen da ba a taba ganin irinsa ba wanda ya shafi rayuwa da abinci da mai gina jiki a duniya yanku da kasa baki daya.”
Koffy ya ce Nijeriya na fama da tashe-tashen hankula da suka hada da tattalin arziki da suka shafi farashin amfanin gona da noma.
Kayayyaki, abubuwan da suka shafi yanayi kamar ambaliyar ruwa da fari, da rashin tsaro.
Ya bayyana cewa, makasudin taron na CH shi ne nazartar bayanan samar da abinci da kuma abubuwan da ke taimakawa wajen gano yawan jama’a da wuraren da ke fuskantar barazanar karancin abinci mai gina jiki a kasar.
A cewarsa, wadannan tarurrukan kuma suna da nufin ba da shawarar matakan da suka dace don hana ko rage matsalolin abinci da ke faruwa.
Ya ce, “Bincike na CH shi ne mafi aminci, kuma kayan aiki na farko da aka yarda da su don shirye-shiryen jin kai su ne, samar da abinci, da mayar da martani ga rayuwa, da kuma ba da fifikon shirye-shiryen ci gaba.”
Babban Sakataren Ma’aikatar Noma da Samar da Abinci ta Tarayya Temitope Fashedemi, ya yi alkawarin gwamnatin kasar na yin amfani da sakamakon rahoton don jagorantar shirye-shiryen samar da abinci da abinci mai gina jiki a fadin jihohi.
Babban jami’in CH mai kula da shirin samar da abinci na kasa Balama Dauda, ya bayyana manyan abubuwan da ke haddasa matsalar karancin abinci da tsadar kayan masarufi, da ambaliya, da rashin tsaro.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce
Manyan Labarai

Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce

October 4, 2025
Nijeriya A 65: ACF Da Afenifere Sun Yi Hannun Riga Kan Makomar Nijeriya
Rahotonni

Nijeriya A 65: ACF Da Afenifere Sun Yi Hannun Riga Kan Makomar Nijeriya

October 4, 2025
Bashin Karatun Dalibai: Arewa Maso Yamma Ce Kan Gaba Wajen Cin Gajiyar Shirin
Rahotonni

Bashin Karatun Dalibai: Arewa Maso Yamma Ce Kan Gaba Wajen Cin Gajiyar Shirin

October 3, 2025
Next Post
Rundunar Soji Ta Ƙaryata Jita-jitar Mutuwar COAS Lagbaja.

Ana Ci Gaba Da Jimamin Rasuwar Shugaban Sojin Nijeriya Lagbaja

LABARAI MASU NASABA

ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

October 8, 2025
Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

October 8, 2025
Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung

Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung

October 8, 2025
A Kama Wani Likitan Bogi A Neja

‘Yansanda Sun Kama Masu Laifi 153, Sun Ƙwato Miyagun Ƙwayoyi A Jihar Jigawa

October 8, 2025
An Fara Biyan Ma’aikata Sabon Mafi Ƙarancin Albashin N70,000 A Borno

‘Yansanda Da Mutanen Gari Sun Daƙile Harin Boko Haram A Borno

October 8, 2025
…ACF Ta Nesanta Kanta Da Goyon Bayan Akpabio

‘Yan Nijeriya Sama Da Miliyan 33 Ne Ke Fama Da Matsananciyar Yunwa – Akpabio

October 8, 2025
Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

October 7, 2025
Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

October 7, 2025
Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

October 7, 2025
Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

October 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Exit mobile version