Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

‘Yan Nijeriya Na Bukatar Jam’iyyar PDP A Zaben 2019, Cewar Jonathan

by Tayo Adelaja
July 18, 2017
in LABARAI, MANYAN LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Tsohon Shugaban Kasar Nijeriya Goodluck Jonathan ya ce, ‘yan Nijeriya na bukatar jam’iyyar adawa ta PDP da ta dawo ta cigaba da mulkin kasar nan a shekarar 2019.

Tsohon shugaban kasar ya bayyana hakan ne a jiya Litinin yayin tattaunawar da shugabannin jam’iyyar su ka yi a babbar sakatariyyar jam’iyyar “Wadata Plaza” da ke Abuja.

samndaads

Jonathan, ya bukaci jigogin jam’iyyar da su dinke barakar da ke tsakaninsu don hada kan ‘yan jam’iyyar da samun fahimta juna a tsakanin ‘yan jam’iyyar.

“Ina tabbatar mu ku da cewa, duk ‘yan jam’iyyar PDP da suka bar jam’iyyar sakamakon rikicin shugabanci za su dawo jam’iyyar” inji Jonathan.

SendShareTweetShare
Previous Post

Ina Bukatar Gwamnatin Nijeriya Ta Baiwa Ilimin Mata Muhimmanci- Malala

Next Post

Ameer Din Boko Haram Ya Mika Wuya Tare Da Wasu

RelatedPosts

Misali Daga Kebbi: Yadda Kananan Hukumomi Suka Shiga Uku A Nijeriya

Misali Daga Kebbi: Yadda Kananan Hukumomi Suka Shiga Uku A Nijeriya

by Sulaiman Ibrahim
7 hours ago
0

Kamar dai yadda aka sani kananan hukumomi sune suka kasance...

Abubuwan Da Suka Biyo Bayan Canja Shugabannin Tsaron Nijeriya

’Yan Yankin Arewa Maso Gabas Sun Bayyana Ra’ayoyinsu Kan Sauke Shugabannin Tsaro

by Sulaiman Ibrahim
7 hours ago
0

Biyo bayan sauke shugabannin tsaron Nijeriya tare da nada sababbi...

Ya Kashe Mata Da Yaro Da Shebur

by Sulaiman Ibrahim
7 hours ago
0

A yau aka kama wani mutum mai shekaru 28, Chukwuemeka...

Next Post

Ameer Din Boko Haram Ya Mika Wuya Tare Da Wasu

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version