Bello Hamza">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

‘Yan Nijeriya Sun Nemi Karin Fadakarwa Kan Barnar Cutar Kanjama

by Bello Hamza
December 6, 2020
in LABARAI
1 min read
Gwajin Kanjamau

A man undergoes a rapid VIH test during the Gay Pride Parade in Santiago on June 23, 2018. - The initiative aims to encourage prevention, as there is concern about the alarming increase of new HIV infections (Acquired Immunodeficiency Virus) in the country. (Photo by CLAUDIO REYES / AFP) (Photo credit should read CLAUDIO REYES/AFP/Getty Images)

WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Wasu ‘yan Nijeriya sun bukaci a kara fadakawar da ake yi akan barnar da cutar kanjamau ta ke yi a cikin al’umma.
Wadanda kamfanin dillancin labarai (NAN) ta tattaunawa da su, sun bayyana cewa, tun da aka samu barkewar cutar korona sai aka kawar da kai a kan wasu cuttukar da ke fuskantar al’ummar Nijeriya, ciki kuwa har da cutar kanjamau.
A nasa tsokanci, wani mai suna Mr Damilola Akintunji, mai shakara 41 a duniya wanda kuma yake zaune a unguwar Lekki ta jihar Legas, ya jinjina wa gwamnati da wasu kungiyoyi akan yadda suke kokarin yaki da cutar a cikin shekarun da suka wuce.
Akintunji ya kuma kara da cewa, “Muna godiya, a halin yanzu muna da cibiyoyin bayar da magunguna cutar kanjamau a fadin kasar nan.
“Amma dai muna bukatar karun fadakarwa don al’umma su fahinci yadda za su kare kansu daga cutar.”
Ana sa tsokacin, wani dan kasuwa, mai suna Mr Emmanuel Afiawari, ya ce, cutar kanjamau ba bakon cuta bane a cikin Nijeriya, sai dai wasu har yanzu ba su yarda da cutar ba, akan haka yakamata a kara kaimi wajen fadakar da al’umma kan cewa lallai cutar kanjamau gaskiya ne.
Majalisar dinkin duniya ta ware ranar 1 ga watan Disamba a msatayin ranar kanjamau ta duniya.

SendShareTweetShare
Previous Post

Kungiyar NUT Reshen Jihar Kano Ta Bude Sabon Ofishin Gudanarwa

Next Post

‘Yan Sanda A Jihar Neja Sun Kama Masu Garkuwa Da Mutane 12

RelatedPosts

Gwamnan Bauchi Ya Amince Da Murabus Din Sakatarenshi

Gwamnan Bauchi Ya Amince Da Murabus Din Sakatarenshi

by Bello Hamza
2 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya, Gwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Muhammad...

Fitaccen Dan Jarida A Duniya, Larry King, Ya Rasu

Fitaccen Dan Jarida A Duniya, Larry King, Ya Rasu

by Bello Hamza
8 hours ago
0

Fitaccen mai watsa shirye-shiryen talabijin da rediyo, Larry King, wanda...

EFCC Ta Cafke ‘Yan Damfarar Intanet 11 A Osogbo

EFCC Ta Cafke ‘Yan Damfarar Intanet 11 A Osogbo

by Bello Hamza
9 hours ago
0

EFCC ta cafke wasu mutane 11 da ake zargi da...

Next Post
‘Yan Sanda A Jihar Neja Sun Kama Masu Garkuwa Da Mutane 12

‘Yan Sanda A Jihar Neja Sun Kama Masu Garkuwa Da Mutane 12

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version