Sabo Ahmad">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RAHOTANNI

‘Yan Sanda Sun Cafke Wadanda Ake Zargi Da Satar Mutam 29 A Kaduna

by Sabo Ahmad
January 2, 2021
in RAHOTANNI
1 min read
Satar Mutam
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Kwamishinan ‘yan sanda na jihar Kaduna, Mista Umar Muri ya bayyana cewa, rundunar ‘yan sandan jihar ta cafke mutum 29, da ake zargin masu satar mutane ne, da wasu 43, wadanda suka aikata laifuka daban-daban daga ranar 31 ga Oktoba zuwa 31 ga Disamba.

Kwamishinan ya bayyana hakan ne yayin ganawa da manema labarai a Kaduna a shekaranjiya Alhamis.

samndaads

Kwamishinan, ya danganta nasarar da kwazon jami’an ‘yan sanda.

Saboda haka, sai ya ci gaba da cewa, yayin da aka kama mutum 29, da yin garkuwa, sauran 53 kuma an kama su ne da ‘yan fashi da makami ko fyade da sata.

SendShareTweetShare
Previous Post

Hisba Ta Kama Masu Laifi A Kazaure

Next Post

Satar Yaran Kano 118: Iyayen Yaran Sun Zargi Gwamnati Da Sakaci

RelatedPosts

DATA

Har Yanzu Ana Sayar Da (DATA) Kan Tsohon Farashi Duk Da Ragin Kashi 50

by Sabo Ahmad
23 hours ago
0

Yawancin masu amfani da layin sadarwa sun ce har yanzu...

Farfesa Dadari

Yawan Karbo Bashin Da Gwamnati Ke Yi Bai Da Amfani Ga Kasar Nan -Farfesa Dadari

by Sabo Ahmad
23 hours ago
0

Wani Malami a Jami'ar Ahmadu Bello da ke Zaria, Farfesa...

Gobara Ta Yi Sanadiyyar  Mutuwar Uwa Da ‘Ya’yanta Biyu A Kirfi

Gobara Ta Yi Sanadiyyar  Mutuwar Uwa Da ‘Ya’yanta Biyu A Kirfi

by Sabo Ahmad
23 hours ago
0

Ibtila’in gobara ya ci rayuwar mutum uku daga ciki har...

Next Post
Satar Yaran Kano

Satar Yaran Kano 118: Iyayen Yaran Sun Zargi Gwamnati Da Sakaci

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version