Mahdi M Muhammad">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home JAKAR MAGORI

’Yan Sanda Sun Ceci Wanda Ke Yunkurin Kashe Kansa

by Mahdi M Muhammad
January 14, 2021
in JAKAR MAGORI
1 min read
’Yan Sanda
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

’Yan sandan yankin da ke Zhenjiang na lardin Jiangsu da ke gabashin kasar Sin sun samu kiran neman taimako daga wani mutum da ya yi yunkurin kashe kansa ta hanyar fafare cikinsa da wuka a lokacin da ya ga ba zai iya jure zafin ba.

Lokacin da ‘yan sandan suka isa wurin, sun tarar da mutumin, wanda ake kira Yang, yana numfashi da kyar, kwance cikin jini da wuka a hannunsa tare da wani tufafi da wasu hotuna da suka kewaye shi. Sun sami cikinsa a bude kuma sun dauki matakan agaji na farko don tsayar da zubar jini yayin da suke jiran isowar likitoci.

samndaads

Wani jami’in ‘yan sanda ya bayyana cewa, “Kwanan nan Yang ya kai mahaifiyarsa asibiti don duba lafiyar ta a Jiangsu’s Suzhou, amma daga baya ta mutu sakamakon mummunan rashin lafiya. Yang ya yi ikirarin cewa ya gata a rayuwarsa bayan mutuwar mahaifiyarsa kuma ya yanke shawarar kashe kansa irin yadda kabilar Japanis suke yi a sheakru dari da suka gabata.

A halin yanzu Yang baya cikin hadari bayan ya samu kulawa a asibitin yankin. Masu amfani da yanar gizo a Sina Weibo na kasar Sin sun masu nuna juyayin ga mutumin. Suna masu cewa, “Mutuwarka ba shi ne abin da mahaifiyarka za ta so gani ba. Tana fatan ka rayu cikin farin ciki kuma rayuwa mai kyau.”

SendShareTweetShare
Previous Post

Matashi Ya Kudance Da Harkar Dafin Kunamu

Next Post

Malami Ya Yi Kasadar Ransa Wajen Ceton Yaro A Saman Bene

RelatedPosts

Kyanwa

Kyanwa Ta Rayu Makonni Uku Ba Abinci Da Ruwa  

by Mahdi M Muhammad
20 hours ago
0

Wata kyanwa ta baiwa ma'aikatan kamfanin jigilar kaya matukar mamaki...

Kayan Gini

An Garkame Mutane Biyu Da Suka Saci Kayan Ginin Naira Miliyan 200

by Mahdi M Muhammad
21 hours ago
0

A ranar Litinin da ta gabata ne wata Kotun Majistare...

Yarinyar

An Ceto Yarinyar Da Iyayenta Suka Kulle Tsawon Shekaru Biyar

by Mahdi M Muhammad
21 hours ago
0

An ceto wata yarinya ‘yar shekaru ashirin da haihuwa a...

Next Post
Malami Ya Yi Kasadar Ransa Wajen Ceton Yaro A Saman Bene

Malami Ya Yi Kasadar Ransa Wajen Ceton Yaro A Saman Bene

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version