Rabiu Ali Indabawa">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

’Yan Sanda Sun Ceto Mutum Takwas Daga Hannun Masu Garkuwa A Zamfara

by Rabiu Ali Indabawa
January 18, 2021
in LABARAI
1 min read
Zaben Cike Gurbi
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

’Yan sanda a Jihar Zamfara sun yi nasarar ceto mutum takwas daga hannun masu garkuwa. ‘Yan sandan tare da hadin gwiwa da tubabbun shugabannin ‘yan bindiga sun kwato bindiga da alburusai. Rundunar ‘yan sandan har wa yau ta yi nasarar kama mutane 22 da ake zargi da aikata laifuka daban-daban da suka hada da satar mutane, fashi da makami satar kayayyaki fyade da sauran nau’ikan laifuka.

‘Yan sanda sun ceto mutanen takwas daga hannun masu garkuwa a kauyukan Gidan Barga da Dangajeru da ke Kananan hukumomin Tsafe da Talata na jihar yayin da suka kama mutum 22 da ake zargin bata gari ne, The kamar yadda Channels ta ruwaito.

samndaads

Kwamishinan ‘yan sandan jihar, Abutu Yaro, ne ya bayyana hakan yayin taron manema labarai da ya kira a hedkwatan hukumar da ke Gusau a ranar Lahadi.

Yaro ya yi bayanin cewa ana zargin mutane 22 da aka kama din da wasu laifukan da suka hada da kisan kai da satar mota a sassan jihar.

“Wannan ya faru ne a ranar 15 ga watan Janairun 2021 a yayin da DPO na Shinkafi tare da hadin gwiwar wasu shugabannin tubabbun ‘yan bindiga a garin suka tabbatar da mika AK 47 daya da kunshin alburusai biyu masu harsashi 18.” A cewar kwamishinan, an samu nasarorin ne tun daga 24 ga Disambar 2020 zuwa 14 ga watan Janairu sakamakon jajircewar ‘yan sandan jihar da ke fatattakar ‘yan bindiga.

SendShareTweetShare
Previous Post

An Saki ’Yan Kasuwar Kantin Kwari Da Aka Yi Garkuwa Da Su

Next Post

Dillalin Mai Ya Kubuta Daga Hannun Masu Garkuwa

RelatedPosts

Billiri

An Sassauta Dokar Hana Zirga-zirga A Billiri

by Rabiu Ali Indabawa
2 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya,   Gwamnatin jihar Gombe ta sassauta...

Majalisa Ta Tabbatar Da Bawa A Matsayin Sabon Shugaban EFCC

Majalisa Ta Tabbatar Da Bawa A Matsayin Sabon Shugaban EFCC

by Rabiu Ali Indabawa
5 hours ago
0

Majalisar dattijan Nijeriya a yau Laraba ta tabbatar da nadin...

Harin Boko Haram: Gwamnatin Borno Ta Tabbatar Da Mutuwar Mutum 10

Harin Boko Haram: Gwamnatin Borno Ta Tabbatar Da Mutuwar Mutum 10

by Rabiu Ali Indabawa
9 hours ago
0

Daga Sulaiman Ibrahim Gwamnan Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum ya...

Next Post
Garkuwa

Dillalin Mai Ya Kubuta Daga Hannun Masu Garkuwa

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version