Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home SIYASA

‘Yan Sanda Sun Kulle Sakateriyar Jam’iyyar APC Ta Kasa

by Muhammad
June 23, 2020
in SIYASA
1 min read
‘Yan Sanda Sun Kulle Sakateriyar Jam’iyyar APC Ta Kasa
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Jami’an yan sanda sun kulle hedikwatar uwar jam’iyyar APC bisa umurnin Sufeto-Janar na hukumar yan sanda, IGP Mohammed Adamu.

Hakazalika an samu labarin cewa Sufeto-Janar din zai gana da bangarorin kwamitin gudanarwan jam’iyyar a hedikwatar hukumar misalin karfe 1 na rana.

samndaads

An tattaro cewa kwamishanan ‘yan sanda birnin tarayya ya umurci babban jami’in tsaron hedikwatar ya bayyanawa mambobin kwamitin gudanarwan jam’iyyar cewa babu wanda aka amince ya shiga hedikwatar.

SendShareTweetShare
Previous Post

Bunkasar Hukumar Shige Da Fice A Karkashin CGI Babandede

Next Post

Kafofin Watsa Labaru Na Afirka Sun Darajta Tasirin Taron Kolin Musamman Na Sin Da Afirka Game Da Hadin Kan Yakar COVID-19

RelatedPosts

Har Yanzu Sakkwatawa Ba Su Fara Morar Dimukradiyya Karkashin Mulkin Tambuwal Ba – Umar Lili

Har Yanzu Sakkwatawa Ba Su Fara Morar Dimukradiyya Karkashin Mulkin Tambuwal Ba – Umar Lili

by Nasir Gwangwazo
4 months ago
0

Shugaban kungiyar matasan jihar Sokoto kuma dan gwagwarmayar ganin an...

Wane Ne Hon. Mal Samaila Suleiman (Dujiman Zazzau)?

Wane Ne Hon. Mal Samaila Suleiman (Dujiman Zazzau)?

by Daurawa Daurawa
7 months ago
0

Hon. Malam Sama'ila Sulaiman (Dujiman Zazzau) an haifeshi ranar 03/02/1981,...

Bala Abu Ga Sanata Mandiya: Babu Taimakon Da Ka Yi Wa ‘Yan Gudun Hijirar Faskari

Bala Abu Ga Sanata Mandiya: Babu Taimakon Da Ka Yi Wa ‘Yan Gudun Hijirar Faskari

by Daurawa Daurawa
7 months ago
0

Mataimakin Shugaban jam’iyyar APC yankin Funtua a jihar Katsina, Alhaji...

Next Post
Kafofin Watsa Labaru Na Afirka Sun Darajta Tasirin Taron Kolin Musamman Na Sin Da Afirka Game Da Hadin Kan Yakar COVID-19

Kafofin Watsa Labaru Na Afirka Sun Darajta Tasirin Taron Kolin Musamman Na Sin Da Afirka Game Da Hadin Kan Yakar COVID-19

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version