Rabiu Ali Indabawa">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RIGAR 'YANCI

’Yan Sanda Sun Tabbatar Da Kisan Dan Uwan Akanta Janar Na ​​Imo

by Rabiu Ali Indabawa
January 14, 2021
in RIGAR 'YANCI
1 min read
’Yan Fashi
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

’Yan sanda sun tabbatar da kisan dan uwan ​Akanta Janar na Jihar ​Imo da masu garkuwa da mutane suka yi.

Rundunar ‘yan sanda reshen Jihar Imo ta tabbatar da kisan kani ga Akanta Janar na Jihar Imo, Mista Balentine, wanda aka fi sani da Obiezu. Obiezu, wanda attajiri ne kuma babban ma’aikaci a kamfanin mai. An ruwaito cewa masu garkuwa da mutane sun kashe shi, yayin da suka yi kokarin yin garkuwa da shi kauyensu kuma basu samu nasara ba, Akatta da ke yankin Oru ta Gabas a jihar.

samndaads

A cewar kakakin rundunar ‘yan sandan jihar, Orlando Ikeokwu, Obiezu ya koma gida ne domin bikin sabuwar shekara lokacin da lamarin ya faru. Amma, wasu majiyoyi daga kauyen sun ce Obiezu yana tuka motarsa ​​ne kirar Toyota Hilud a kan titin Orlu-Mgbidi a lokacin da masu garkuwar suka tare shi.

“Ba su ma jira shi ba ya tsaya ya sauko daga motarsa ba ​​a lokacin da suka bude wa motar wuta. Masu garkuwar sun turo shi daga cikin motar sannan suka tafi da ita ”, kamar yadda wani mazaunin kauyen ya shaida wa wakilinmu.

“Ina so in yi kira ga gwamnatin jihar, ‘yan sanda da sauran hukumomi da cibiyoyin da abin ya shafa da su hanzarta tunkarar kalubalen kafin ya tabarbare zuwa matakin da zai gagari duk wata mafita a cikin dogon lokaci.”

SendShareTweetShare
Previous Post

Kungiyar NASU Reshen ABU Ta Yi Zanga-zangar Gargadi A Zariya

Next Post

Sanin Aiki Ya Sa Na Bujire Wa Kwankwaso Kan Dage Zaben 2014 – Farfesa Malumfashi  

RelatedPosts

Fyade Fashi

“Na Yi Wa Mata 50 Fyade, Na Yi Wa Gida 100 Fashi”

by Rabiu Ali Indabawa
15 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Hukumar Sadarwar Tsaro ta Jihar Ondo,...

Duka

Ana Zargin Jami’an DSS Da Lakada Wa Dan Sanda Duka Har Lahira

by Rabiu Ali Indabawa
16 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Wani jami’in ‘yan sanda da ke...

Makami

An Kama Uba Da ’Ya’yansa Da Laifin Fashi Da Makami A Katsina

by Rabiu Ali Indabawa
16 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Wani uba da ‘ya’yansa maza biyu...

Next Post
Ali Baba

Sanin Aiki Ya Sa Na Bujire Wa Kwankwaso Kan Dage Zaben 2014 – Farfesa Malumfashi  

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version