Rabiu Ali Indabawa">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RIGAR 'YANCI

’Yan Sandan Italiya Sun Kama ’Yan Nijeriya 16 Masu Sana’ar Miyagun Kwayoyi

by Rabiu Ali Indabawa
January 14, 2021
in RIGAR 'YANCI
1 min read
’Yan Sandan Italiya
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Rahotanni daga Kasar Italiya sun zo da ingacin cewa a ranar Laraba, akalla mutum 16 ne‘ yan sandan kasar suka kame bayan sun fasa wata kungiyar ‘yan mafia ta wasu ‘yan Nijeriya a garin Trento da ke Arewacin kasar, in ji Kamfanin Dillancin Labarai na ANSA na dake Kasar Italiya.

’Yan sandan a cikin rahoton, sun ce sun kai samame har sau 20 a yankunan Trentino, Beneto da Lombardy a yayin aikin, wadanda aka yi wa lakani da karkashin kasa. ’Yan sanda sun ce wurin da gungun ‘yan kungiyar ke sarrafa ayyukansu wani wuri ne da su ke gudanar da kasuwanci a Trento.

samndaads

Ko ma dai yaya, shi wannan wuri an kafa shi ne a bayan wani shagon sayar da kaya na kabilun Nijeriya a garin Berona na Beneto, inda Nijeriya ke sana’ar sayar da kayan maye, ‘yan sanda sun ce yayin da aka adana magungunan a wani garin na Beneto, Bicenza.

’Yan sanda sun ce wadanda aka kama din ana zargin sun sauya hanya zuwa Trento da Berona a cikin jirgin. Rahoton ya kara da cewa, ana zargin wata mata ‘yar Nijeriya, Agho Isoken Tina, da ake kira Mama T. da sarrafawa da rarraba shi.

Kwamandan Trento Flying Skuad, Tommaso Niglio, wanda ya jagoranci tawagar da ta farfasa gungun, ya ce da yawa daga cikin masu turawa matalauta masu neman mafaka, ya kara da cewa sau da yawa za su hadiye allurai, suna kasada da rayukansu maimakon fuskantar kamu.

An tattaro cewa ‘yan sanda sun kama rabin kilogram na hodar iblis da tabar wiwi a yayin samamen.

SendShareTweetShare
Previous Post

NDLEA Sun Cafke Mutum Uku Da Hodar Iblis A Legas

Next Post

Kasafin 2021: A Shirya Karin Shan Jin Jiki, Cewar Gwamnatin Tarayya

RelatedPosts

Fyade Fashi

“Na Yi Wa Mata 50 Fyade, Na Yi Wa Gida 100 Fashi”

by Rabiu Ali Indabawa
23 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Hukumar Sadarwar Tsaro ta Jihar Ondo,...

Duka

Ana Zargin Jami’an DSS Da Lakada Wa Dan Sanda Duka Har Lahira

by Rabiu Ali Indabawa
23 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Wani jami’in ‘yan sanda da ke...

Makami

An Kama Uba Da ’Ya’yansa Da Laifin Fashi Da Makami A Katsina

by Rabiu Ali Indabawa
23 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Wani uba da ‘ya’yansa maza biyu...

Next Post
Kasafin 2021: A Shirya Karin Shan Jin Jiki, Cewar Gwamnatin Tarayya

Kasafin 2021: A Shirya Karin Shan Jin Jiki, Cewar Gwamnatin Tarayya

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version