‘Yansanda Sun Ceto Mutum 42 Daga Masu Garkuwa A Kano
  • English
  • Business News
Thursday, October 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yansanda Sun Ceto Mutum 42 Daga Masu Garkuwa A Kano

bySabo Ahmad
3 years ago
Garkuwa

‘Yansanda a jihar Kano, sun samu nasarar ceto mutum arba’in da biyu daga hannun masu garkuwa da kuma wasu mutum ashirin da biyar daga masu safarar mutane.

Kwamishinan ‘yansandan jihar Sama’ila Shu’aibu Dikko nr ya bayyana haka lokacin da suke tattauna wa da kungiyar abokan ‘yansanda da kuma wasu jami’an ‘yansanda a matsayin wata hanya ta sharer fage kafin yi ritaya daga aiki, wanda kuma za a iya cewa, a halin lokaci ya tawo.

  • ‘Yan Bindiga Sun Sake Garkuwa Da Matar Shugaban Fulani A Abuja

Kamar yadda ya ce “Abin alfahari ne a gurina kasancewar ni ne kwamishinan ‘yansanda na arba’in da biyu yanzu haka ya shafe wata goma sha bakwai da kwana shida tun da ya fara aiki a jihar Kano, na fara aiki a jihar Kano a matsayin kwamishina na 42, ranar 19, watan Fabarairu 2021”.

“Da yardarm Allah zan yi ritaya daga aiki, zan yi ritaya daga aikin dansanda ranar 27 ga watan Yuli, 2022, bayan na shafe shekara sittin a duniya.”

Yay aba wa manyan jami’an ‘yansandan jihar Kano kan namijin kokarinsu wajen ganin an kawo karshen aikata manyan laifuka.

Ya ce, lokacin da yake aiki, ‘yansanda sun samu nasarar kubutar da mutum dari da sittin daga wasu miyagun mutane, da wadanda aka yi garkuwa da su mutum arba’in da biyar da masu fataucin kwayoyi ashirin da biyar da nutun biyu da za yi safararsu.

Ya kara da cewa, akwai wadanda ake zargi mutum biu da Boko Haram da kuma wasu mutum uku ‘yan ta’adda sannan an kana mutum dari uku da talati da takwas da laifin fashi da makami da mutum dari da saba’in da biyu wadanda ake zarginsau da gaekuwa da mutane suki yarda suka kama wanda ake zargin.

A karshe, ya bukaci al’umma su kara hada kai domin tunkarar dukkan matsalar da ka iya taso wa.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Jami’an Tsaro Sun Kwato Wayoyi 45 Daga Hannun Wata Kungiyar Barayi
Kotu Da Ɗansanda

Jami’an Tsaro Sun Kwato Wayoyi 45 Daga Hannun Wata Kungiyar Barayi

October 4, 2025
‘Yansanda Sun Ceto Mutum 21 Da Aka Sace, Sun Kwato N4.8m Kuɗin Fansa
Kotu Da Ɗansanda

‘Yansanda Sun Kama Mutum Hudu Da Ake Zargi Da Aikata Muggan Laifuka A Yobe

October 4, 2025
Yaki Da Miyagun Kwayoyi: Kamfanin LEADERSHIP Da NDLEA Sun Kulla Kawance
Kotu Da Ɗansanda

NDLEA Ta Farmaki Masu Safarar Muggan Kwayoyi A Sassan Nijeriya

September 27, 2025
Next Post
Sayen Kuri’u Na Kara Dagula Dimokuradiyyar Nijeriya  — Sanusi II

Sayen Kuri’u Na Kara Dagula Dimokuradiyyar Nijeriya — Sanusi II

LABARAI MASU NASABA

Tawagar Likitocin Sin Dake Saliyo Ta Gudanar Da Tiyatar Dashen Yatsa Irinta Ta Farko

Tawagar Likitocin Sin Dake Saliyo Ta Gudanar Da Tiyatar Dashen Yatsa Irinta Ta Farko

October 8, 2025
Babban Yankin Sin Ya Soki Lamirin Kalaman Aware Na Jagoran Yankin Taiwan

Babban Yankin Sin Ya Soki Lamirin Kalaman Aware Na Jagoran Yankin Taiwan

October 8, 2025
Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai Kan Layin Dogo Na Tsakiya Ya Zarce 3,000 A Bana

Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai Kan Layin Dogo Na Tsakiya Ya Zarce 3,000 A Bana

October 8, 2025
Majalisa Ta Nemi Jami’an Tsaro Su Ceto Daliban Jami’ar Gusau 30 Da Aka Sace

Kafa ‘Yansandan Jihohi Na Da Matuƙar Muhimmanci Wajen Magance Matsalar Rashin Tsaro

October 8, 2025
Adadin Kudaden Da Gidajen Sinima Na Sin Suka Tara Yayin Hutun Bikin Ranar Kasa Ya Haura Yuan Biliyan 1.7

Adadin Kudaden Da Gidajen Sinima Na Sin Suka Tara Yayin Hutun Bikin Ranar Kasa Ya Haura Yuan Biliyan 1.7

October 8, 2025
Tinubu

Tinubu Na Son A Saka Hannun Jari Da Kuɗaɗen Fansho A Ɓangaren Mai Da Iskar Gas

October 8, 2025
Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

October 8, 2025
Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa

Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa

October 8, 2025
Kwastam Ta Kama Lita 35,000 Na Man Fetur, Tabar Wiwi Da Sauran Kayayyaki A Kebbi

Kwastam Ta Kama Lita 35,000 Na Man Fetur, Tabar Wiwi Da Sauran Kayayyaki A Kebbi

October 8, 2025
Sin Ta Yi Kira Ga Mambobin WTO Da Su Tinkari Yanayin Tangal-Tangal Tare

Sin Ta Yi Kira Ga Mambobin WTO Da Su Tinkari Yanayin Tangal-Tangal Tare

October 8, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Exit mobile version