‘Yansanda Sun Kama Mutane 96 Da Ake Zargi Da Aikata Laifuka A Kano
  • English
  • Business News
Wednesday, October 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yansanda Sun Kama Mutane 96 Da Ake Zargi Da Aikata Laifuka A Kano

bySadiq
2 years ago
Kano

Rundunar ‘yansandan Jihar Kano ta ce ta kama wasu mutane 96 da ake zargi da aikata laifuka a sassa daban-daban na jihar.

Kwamishinan ‘yansandan jihar, Mista Mohammed Usaini-Gumel, ne ya bayyana haka a lokacin da yake zantawa da manema labarai ranar Laraba a Kano.

  • Buhari Ya Nemi Majalisa Ta Biya Bashin Shari’a N226bn, $556.8m, £98.5m
  • LEADERSHIP Da CMG Sun Karfafa Dangantakar Aiki A Tsakaninsu

Usaini-Gumel ya ce an kama wadanda ake zargin ne da nufin samar da sauyi a jihar.

Ya ce wadanda aka kama sun hada da mutum 52 da ake zargi da laifin fashin waya da wasu miyagun kwayoyi guda shida da dillalai da kuma wasu 38 da ake zargi da satar mutane, fashi da makami, daba da kuma sata.

Kwamishinan ya ce abubuwan da aka kwato daga hannun wadanda ake zargin sun hada da wayoyin hannu 71, makamai 150 irin su bindigogi uku da aka kera a cikin gida, da wasu muggan makamai na kisa da dai sauransu.

Ya ce an kuma kwato kwali 20 na kodin, buhu 45 na tabar wiwi 303 daga hannun wadanda ake zargin.

Ya ce rundunar ta bullo da tsauraran matakan tsaro, domin tabbatar da kamawa da gurfanar da duk wani mutum ko gungun mutane da ke kawo cikas ga zaman lafiya a tsakanin mazauna jihar.

Ya kuma kara da cewa, “Mun kara zage damtse wajen gudanar da aikin ‘yansanda da sauran ayyukan da suka dace tare da hadin gwiwar gudanar da ayyukan leken asiri, sintiri ba dare ba rana, hada kai da sojoji da sauran jami’an tsaro ‘yan uwa,” in ji shi.

Ya kuma yaba wa al’ummar jihar bisa addu’o’i da goyon baya da kuma karfafa musu gwiwa, ya kuma yi a kira gare su da su kara kaimi kuma su kasance masu bin doka da oda da kuma kula da harkokin tsaro a kowane lokaci.

“Lambobin tuntubar mu na gaggawa su ne kamar haka: 08032419754, 08123821575 da kuma 09029292926,” in ji Usaini-Gumel.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung
Manyan Labarai

Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung

October 8, 2025
…ACF Ta Nesanta Kanta Da Goyon Bayan Akpabio
Manyan Labarai

‘Yan Nijeriya Sama Da Miliyan 33 Ne Ke Fama Da Matsananciyar Yunwa – Akpabio

October 8, 2025
Da Ɗumi-ɗumi: Yakubu Ya Miƙa Ragamar INEC Ga Agbamuche-Mbu A Matsayin Shugabar Riƙo
Manyan Labarai

Da Ɗumi-ɗumi: Yakubu Ya Miƙa Ragamar INEC Ga Agbamuche-Mbu A Matsayin Shugabar Riƙo

October 7, 2025
Next Post
Shugaban Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Bunkasa Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Eritrea Daga Dukkan Fannoni

Shugaban Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Bunkasa Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Eritrea Daga Dukkan Fannoni

LABARAI MASU NASABA

ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

October 8, 2025
Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

October 8, 2025
Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung

Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung

October 8, 2025
A Kama Wani Likitan Bogi A Neja

‘Yansanda Sun Kama Masu Laifi 153, Sun Ƙwato Miyagun Ƙwayoyi A Jihar Jigawa

October 8, 2025
An Fara Biyan Ma’aikata Sabon Mafi Ƙarancin Albashin N70,000 A Borno

‘Yansanda Da Mutanen Gari Sun Daƙile Harin Boko Haram A Borno

October 8, 2025
…ACF Ta Nesanta Kanta Da Goyon Bayan Akpabio

‘Yan Nijeriya Sama Da Miliyan 33 Ne Ke Fama Da Matsananciyar Yunwa – Akpabio

October 8, 2025
Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

October 7, 2025
Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

October 7, 2025
Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

October 7, 2025
Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

October 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Exit mobile version