Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Yanzu-yanzu: Matasa Sun Fara Kone-kone Sakamakon Harbe Direba A Gashuwa

by
4 months ago
in LABARAI
1 min read
Yanzu-yanzu: Matasa Sun Fara Kone-kone Sakamakon Harbe Direba A Gashuwa
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Daga Muhammad Maitela Damaturu,

Biyo bayan zargin sojoji da harbe wani direba, Muhammad (Tooli) Musa a lokacin da yake kokarin shan mai a motarsa a gidan man ‘Yamaco’ da ke Garin Alkali da ke yankin karamar hukumar Bursari a jihar Yobe da yammacin ranar Jummu’a.

Labarai Masu Nasaba

Zargin Sauyin Sheka Yasa Majalisar Dokokin Kano Ta Dage Zamanta Na Ranar Litinin

Deborah: Kungiyar Gwamnonin Arewa Ta Bukaci A Zauna Lafiya

Hakan ya jawo kungiyar motocin Sufuri ta kasa (NURTW) reshen jihar Yobe daukar matakin hana zirga-zurgar ababen hawa a garin Gashuwa har sai an gudanar da binciken abin da ya jawo halaka direban wanda su ke zargin sojoji da aikata wa.

daya daga cikin jami’an hukumar NURTW a jihar wanda bai yarda na nadi muryar sa ba, ya ce, “Mu na zargin sojoji ne da kisan Muhammad Musa (Tolli) ba tare da wata hujja ba. Kuma mun dauki wannan matakin domin nema masa hakkinsa, sannan yanzu haka da muke magana da kai mun yi magana da Kwamandan sojojin Gaidam kan lamarin kuma ya tabbatar mana cewa mu jira zuwan sa nan da 9:00 na safe.”

Bugu da kari, bisa haka ne dubban matasa a garin na Gashuwa su ka hau titunan garin suna kone-kone tare da zanga-zangar nuna rashin jin dadin wannan aika-aika wadda suke zargin sojojin da aikata wa. “Mun fito wannan zanga-zangar ne don bayyana bacin ranmu dangane da kashe abokinmu- Muhammad Tolli, ba tare da aikata laifin komai ba.” Ta bakin masu tarzilomar.

Ku biyo mu don cikakken rahoton….

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Kamfanin Sinovac Na Kasar Sin Zai Tallafawa Masar Da Na’urorin Sanyi Don Adana Alluran Riga-kafi

Next Post

An Yi Bitar Farko Na Liyafar Bikin Bazara Na 2022

Labarai Masu Nasaba

Zargin Sauyin Sheka Yasa Majalisar Dokokin Kano Ta Dage Zamanta Na Ranar Litinin

Zargin Sauyin Sheka Yasa Majalisar Dokokin Kano Ta Dage Zamanta Na Ranar Litinin

by
15 hours ago
0

...

Deborah: Kungiyar Gwamnonin Arewa Ta Bukaci A Zauna Lafiya

Deborah: Kungiyar Gwamnonin Arewa Ta Bukaci A Zauna Lafiya

by
18 hours ago
0

...

Ganduje Ya Umurci Bala Ya Kula Da Ofishin Shugaban Ma’aikata Fadar Gwamnatin Kano

Ganduje Ya Umurci Bala Ya Kula Da Ofishin Shugaban Ma’aikata Fadar Gwamnatin Kano

by
23 hours ago
0

...

Deborah: Matasan Musulmai Ba Su Kona Min Gidana Ba —Bishop Kukah

Deborah: Matasan Musulmai Ba Su Kona Min Gidana Ba —Bishop Kukah

by Abubakar Abba
1 day ago
0

...

Next Post
An Yi Bitar Farko Na Liyafar Bikin Bazara Na 2022

An Yi Bitar Farko Na Liyafar Bikin Bazara Na 2022

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
 

Loading Comments...
 

    %d bloggers like this: