Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RAHOTANNI

’Yar Arewa Ta Lashe Gasar ‘Komla Dumor’ ta BBC Na Shekarar 2017

by Tayo Adelaja
September 20, 2017
in RAHOTANNI
2 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Muhammad Shafi’u, Yola

Wata ’yar jarida daga arewa maso gabashin Najeriya ce ta lashe lambar yabo ta BBC ta Komla Dumor ta bana.

samndaads

Amina Yuguda mai gabatar da labarai ce a gidan talbijin na Gotel da ke Yola, inda ta gabatar da labarai da dama har da wadanda suka shafi rikicin Boko Haram.

Za ta fara aikin koyon sanin makamar aiki na tsawon wata uku a Landon cikin watan Satumbar 2017.

Amina Yuguda ta ce samun nasararta ‘babbar girmamawa ce.”Farin ciki ya lullube ni. Masu bayar da labari ko da yaushe suna da muhimmiyar rawar takawa a Afirka… wannan ne abin da yake fito da mu. A yau ’yan jarida na daukar wannan nauyin.”

Ta burge tawagar tantancewar saboda yadda ta nuna shauki kan yadda makiyaya ke amfani da rediyo a yankinta, kamar yadda ta fada a takardarta ta neman shiga gasar:

“Duk da rashin ilimi ko karancin ilimi, mutanen kasata sun san abubuwa da yawa kan al’amura da dama da suka hada da shugabancin Trump a Amurka, da rashin tsoron Koriya Ta Arewa, da dangantakar Rasha da kasashen waje karkashin mulkin Putin da dai sauran su.”

Daraktar kafar yada labarai ta BBC Francesca Unsworth ta ce Amina Yuguda ta cancanci samun nasara: “Samun wani wanda ya hada irin halayyar Komla ta fannin aiki wani abu ne da ya kamata mu yi murnarsa, kuma mun yi matukar jin dadin yin aiki da Amina.”

Wadanda suka samu nasarar cin wannan gasa ta Komla a baya dai sun hada da mai gabatar da labarai ‘yar Uganda Nancy Kacungira, da kuma kuma ’yar jaridar Nijeriya da ta kware a labaran kasuwanci, Didi Akinyelure.

 

SendShareTweetShare
Previous Post

Kudin Fansho Da Gwamnatin Tarayya Ke Biya Duk Wata Ya Kai Naira Biliyan 7.5

Next Post

Jami’an Tsaro A Jihar Nasarawa Sun Gargadi Masu Yada Jita-Jita

RelatedPosts

Kwazon Tambuwal

Hobbasar Kwazon Tambuwal Na Fara Biyan Albashi Daga Haraji A 2023

by Muhammad
2 hours ago
0

Daga, Sharfaddeen Sidi Umar, Gwamnatin Jihar Sakkwato a karkashin jagorancin...

Alan Waka

Aminu Alan Waka Ya Yi Bayani Game Da Sarautar Danburan Din Gobir

by Muhammad
2 hours ago
0

Daga Mukhtar Yakubu, A farkon shekarar nan ne ta 2021...

Jami'ar Bayero

Cibiyar Nazarin Dimokradiyya Ta Jami’ar Bayero Ta Nuna Rashin Gamsuwa Da Yadda Ake Gwamnoni Ke Gusanar Da Zaben Kananan Hukumomi

by Muhammad
2 hours ago
0

Daga Ibrahim Muhammad, Cibiyar nazarin Damakwaradiyya dake karkashin jami'ar Bayero...

Next Post

Jami’an Tsaro A Jihar Nasarawa Sun Gargadi Masu Yada Jita-Jita

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version