Mahdi M Muhammad">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home JAKAR MAGORI

’Yar Shekaru 80 Ta Shiga Ajin Firamare Da Niyyar Zama Malama

by Mahdi M Muhammad
January 20, 2021
in JAKAR MAGORI
1 min read
Firamare
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Wata tsohuwa ‘yar shekara 80 ta yi karatun firamare a wata makaranta da ke kauyen Bugandalo na cikin karamar hukumar Ibulanku ta kasar Yuganda, da nufin zama malami.

Maria Obonyo, wata manomiya, ta ce, bayan ta jimre wa wahala da zolaya, sai ta yanke shawarar zuwa makaranta don koyon yadda ake magana da rubutu da Turanci.

samndaads

“Na yanke shawarar shiga makarantar ne saboda na rasa dukkan dangi na kuma babu wanda zai kula da ni. Na kukuri niyyar yin karatu har sai na kammala jami’ar Makerere a matsayin malama,” kamar yadda ta fada wa manema labarai.

A lokacin da Obonyo za ta kammala karatun makarantar ta, za ta kasance shekaru 96 a wannan lokacin. Tsohuwar, duk da haka, ta ce, a yanzu haka tana fuskantar tarin matsaloli, musamman rashin iya biyan kudin makaranta.

Kwagala ya kara da cewa, “Ta na kuma da matukar sha’awar koyon yadda za ta sanya hannu a kan wata takarda.”

SendShareTweetShare
Previous Post

Mashayi Ya Afka Murhu Bisa Zargin Ganin Shaidani A Jikinsa

Next Post

Jan Katin Farko: Wasanni Nawa Za A Dakatar Da Messi?

RelatedPosts

Yadda Wasu Tsoffin Fursunoni Suka Sake Tafka Ta’asa

Yadda Wasu Tsoffin Fursunoni Suka Sake Tafka Ta’asa

by Mahdi M Muhammad
19 hours ago
0

Daga Mahdi M Muhammad A ranar Litinin da ya gabata...

An Damke Wani Dan Fashi A Nasarawa

An Damke Wani Dan Fashi A Nasarawa

by Mahdi M Muhammad
19 hours ago
0

Daga Mahdi M Muhammad Kakakin rundunar, ASP Ramhan Nansel, ya...

Makanike

Wani Mutum Ya Soke Makwabcinsa Da Kwalba

by Mahdi M Muhammad
19 hours ago
0

Daga Mahdi M Muhammad Rundunar ‘yan sandan reshen jihar Legas...

Next Post
messi

Jan Katin Farko: Wasanni Nawa Za A Dakatar Da Messi?

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version