Yarjejeniyar Beijing: Mabudin Zaman Lafiya A Zirin Gaza
  • English
  • Business News
Wednesday, October 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yarjejeniyar Beijing: Mabudin Zaman Lafiya A Zirin Gaza

bySulaiman and CGTN Hausa
1 year ago
Beijing

A yau Talata ne bangarori daban-daban har 14 ciki har da kungiyoyin Fatah da Hamas, masu rikici da juna a Palasdinu, suka rattaba hannu kan “Yarjejeniyar Beijing” wadda ke da nufin dinke barakar dake akwai a tsakaninsu.

Kamar yadda Bature kan ce “Charity Begins at Home” wato kyakkyawar tarbiyya na farawa ne daga cikin gida. A tarihin duniya da ma bil adama, babu inda muka taba ganin rarrabuwar kawuna ta kawo ci gaba ko zaman lafiya, sai ma karin tashin hankali da tabarbarewar zamantakewa da tattalin arziki. Duk yadda wani ya kai ga son ganin zaman lafiya a Palasdinu, to ba zai taba samuwa ba muddun bangarorin wurin na adawa da juna.

  • Kasar Sin Za Ta Kara Habaka Masana’antar Tsimin Ruwa
  • Xi Ya Taya Kagame Murna Bisa Sake Zabarsa A Matsayin Shugaban Rwanda

Wacce fa’ida wannan yarjejeniya take da ita?

Tushen maganace matsalar Falasdinu da rikicin dake wakana tsakaninta da Isra’ila, shi ne dinke barakar dake akwai a cikin gida.

A kullum na kan bayyana kasar Sin a matsayin mai hangen nesa, saboda ta kan nemi warware matsala ne tun daga tushe. Kiran wannan taro da kasar Sin ta yi na hada bangarori masu adawa wuri guda domin lalubo bakin zaren rikicin da ya ki ci ya ki cinyewa a yankin, wani muhimmin mataki ne da babu wanda ya yi yunkurin aiwatarwa. Haka kuma, yunkuri ne da zai dora Palasdinu kan turbar zaman lafiya da farfadowa. Hadin kan bangarorin Palasdinu, shi zai ba da damar a rika jinta da murya daya, kazalika, shi ne zai rika toshe duk wani yunkuri na danniya ko cin zali da za a yi mata.

Hakika wannan rana, da wannan yarjejeniya da rawar da Sin ta taka, za su shiga tarihi, kuma al’ummar Palasdinu da yankin Gabas ta Tsakiya da ma na duniya masoya zaman lafiya, za su jinjinawa kasar Sin bisa halin dattako da ta nuna, da kuma yadda take tsayawa kai da fata wajen ganin an kare cikakken ’yancin da muradun dukkan al’ummar duniya.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai Kan Layin Dogo Na Tsakiya Ya Zarce 3,000 A Bana
Daga Birnin Sin

Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai Kan Layin Dogo Na Tsakiya Ya Zarce 3,000 A Bana

October 8, 2025
Adadin Kudaden Da Gidajen Sinima Na Sin Suka Tara Yayin Hutun Bikin Ranar Kasa Ya Haura Yuan Biliyan 1.7
Daga Birnin Sin

Adadin Kudaden Da Gidajen Sinima Na Sin Suka Tara Yayin Hutun Bikin Ranar Kasa Ya Haura Yuan Biliyan 1.7

October 8, 2025
Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa
Daga Birnin Sin

Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa

October 8, 2025
Next Post
Shugaba Tinubu Masoyin Arewa Ne – Gwamna Uba Sani

Shugaba Tinubu Masoyin Arewa Ne - Gwamna Uba Sani

LABARAI MASU NASABA

Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai Kan Layin Dogo Na Tsakiya Ya Zarce 3,000 A Bana

Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai Kan Layin Dogo Na Tsakiya Ya Zarce 3,000 A Bana

October 8, 2025
Majalisa Ta Nemi Jami’an Tsaro Su Ceto Daliban Jami’ar Gusau 30 Da Aka Sace

Kafa ‘Yansandan Jihohi Na Da Matuƙar Muhimmanci Wajen Magance Matsalar Rashin Tsaro

October 8, 2025
Adadin Kudaden Da Gidajen Sinima Na Sin Suka Tara Yayin Hutun Bikin Ranar Kasa Ya Haura Yuan Biliyan 1.7

Adadin Kudaden Da Gidajen Sinima Na Sin Suka Tara Yayin Hutun Bikin Ranar Kasa Ya Haura Yuan Biliyan 1.7

October 8, 2025
Tinubu

Tinubu Na Son A Saka Hannun Jari Da Kuɗaɗen Fansho A Ɓangaren Mai Da Iskar Gas

October 8, 2025
Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

October 8, 2025
Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa

Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa

October 8, 2025
Kwastam Ta Kama Lita 35,000 Na Man Fetur, Tabar Wiwi Da Sauran Kayayyaki A Kebbi

Kwastam Ta Kama Lita 35,000 Na Man Fetur, Tabar Wiwi Da Sauran Kayayyaki A Kebbi

October 8, 2025
Sin Ta Yi Kira Ga Mambobin WTO Da Su Tinkari Yanayin Tangal-Tangal Tare

Sin Ta Yi Kira Ga Mambobin WTO Da Su Tinkari Yanayin Tangal-Tangal Tare

October 8, 2025
ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

October 8, 2025
Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

October 8, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Exit mobile version