Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home KASASHEN WAJE

Yawan ‘Yan Jamhuriyar Afrika Ta Tsakiya Da Ke Gudun Hijira Ya Ninka Cikin Mako Daya

by Sulaiman Ibrahim
January 17, 2021
in KASASHEN WAJE
1 min read
Jamhuriyar Afrika
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Majalisar Dinkin Duniya ta ce adadin ‘yan gudun hijirar dake tserewa hare-haren ‘yan tawaye a Jamhuriyar Afrika ta Tsakiya, ya ninka daga dubu 30 zuwa 60 a mako daya.

Hukumar kula da ‘yan gudun hijira ta majalisar Dinkin Duniya UNHCR ta ce sama da mutane dubu 50 da suka tsere daga Afrika ta Tsakiyan sun tsallaka cikin Jamhuriyar Congo, daga cikinsu kuma 10 sun isa kasar ne a ranar Laraba kadai, bayan da ‘yan tawayen suka sake yunkurin afkawa birnin Bangui.

Yayin ganawa da manema labarai a birnin Geneba, Kakakin hukumar ta UNHCR Boris Cheshirkob, ya ce baya ga dubban ‘yan gudun hijirar dake Jamhuriyar Congo, akwai wasu ‘yan Afrika ta Tsakiyan akalla dubu 58 dake gudun hijira a sansanonin cikin gida, yayin da wasu dubu 9 suka tsere zuwa Kamaru.

Akalla dala miliyan 151 majalisar Dinkin Duniya ke nema don tallafawa wadanda suka tagayyara a dalilin hare-haren ‘yan tawaye a Jamhuriyar Afrika ta Tsakiya.

SendShareTweetShare
Previous Post

Pochettino Ya Kamu Da Cutar Korona

Next Post

Biden Ya Gabatar Da Shirinsa Na Yi Wa Dukkan Amurkawa Rigakafi

RelatedPosts

Ebola

WHO Ta Aike Da Tawaga Ta Musamman Guinea Da Kwango Don Yaki Da Ebola

by Muhammad
1 week ago
0

Hukumar lafiya ta Duniya WHO ta sanar da daukar tsauraran...

Somaliya

Majalisar Dinkin Duniya Ta Bukaci A Gaggauta Gudanar Da Zabe A Somaliya

by Muhammad
1 week ago
0

Majalisar Dinkin Duniya ta bukaci bangarorin siyasar kasar Somalia da...

Alkalai

Alkalai Nijer Sun Gargadi ‘Yan Siyasa Su Daina Anfani Da Kalaman Kabilanci

by Muhammad
2 weeks ago
0

Alkali mai kare muradun hukuma (Procureur de la Republikue) ya...

Next Post
Amurkawa

Biden Ya Gabatar Da Shirinsa Na Yi Wa Dukkan Amurkawa Rigakafi

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version