Sulaiman Ibrahim">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Yerima Ya Zama Sabon Kakakin Rundunar Sojin Kasa Ta Nijeriya

by Sulaiman Ibrahim
February 9, 2021
in LABARAI
1 min read
Yerima Ya Zama Sabon Kakakin Rundunar Sojin Kasa Ta Nijeriya
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Rundunar Sojin Kasa Ta kasa Nijeriya Ta Nada Birgediya Mohammed Yerima a Matsayin sabon mai magana da yawunta.
Sanarwar ta futo ne a yau Talata daga bangaren Hulda da Jama’a na Rundunar, cewa Birgediya Yerima shi ne ya maye gurbin Birgediya Sagir Musa wanda aka sauya wa wurin aiki.
Sanarwar ta ce kafin sabon mukaminsa, Birgediya Yerima shi ne Mataimakin Darakta mai kula da Ajiya na Hedikwatar Tsaro. Ya kuma taba zama Daraktan Hulda da Jama’a na Rundunar.

SendShareTweetShare
Previous Post

Gwamna Bagudu Da Minista Malami Sun Sabunta Rajistarsu Ta Jam’iyyar APC

Next Post

Xi Jinping Ya Shugabanci Taron Koli Na Kasar Sin Da Kasashen Tsakiya Da Gabashin Turai

RelatedPosts

Bindiga

Gwamna Ortom Ya Yabawa Umarnin Buhari Na Hana Mallakar  AK47 Ba Bisa Ka’ida Ba

by Sulaiman Ibrahim
58 mins ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Gwamnan Jihar Benue Samuel Ortom a ranar...

Sai Mai Rigakafin Korona Zai Halarci Aikin Hajjin Bana, Inji Saudiyya

by Sulaiman Ibrahim
1 hour ago
0

Daga Musa Muhammad, Hukumomi a kasar Saudi Arebiya sun bayyana...

Sace-Sacen Dalibai: Gwamnonin Arewa Maso Gabas Sun Kafa Runduna Ta Musamman Don Kare Makarantu

by Sulaiman Ibrahim
1 hour ago
0

Daga Mahdi M. Muhammad, A jiya Alhamis ne Gwamnonin Arewa...

Next Post
Xi Jinping Ya Shugabanci Taron Koli Na Kasar Sin Da Kasashen Tsakiya Da Gabashin Turai

Xi Jinping Ya Shugabanci Taron Koli Na Kasar Sin Da Kasashen Tsakiya Da Gabashin Turai

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version