Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RAHOTANNI

An Yi Kira Da A Hanzarta Cika Alkawurin Tallafi Ga ’Yan Kasuwa

by Tayo Adelaja
September 19, 2017
in RAHOTANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Mohammed Chinade, Yobe

Shugaban kungiyar hadakar ‘yan kasuwa na karamar hukumar Potiskum  a jihar Yobe Alhaji Isa sakatare ya yi kira ga gwamnatin tarayya da kuma daidaikun kungiyoyin bada tallafi na cikin gida da na waje da su hanzarta wajen cika alkawuran da suka dauka na bada tallafin tun kafinal’umma su dawo daga rakiyarsu.

samndaads

Shugaban ya bayyan hakan ne ga wakilinmu a ofishinsa da ke garin Potiskum dongane da yadda aka sa mambobinsu ke ta cika takardu daniyyar za a basu tallafi da kuma rance amma har yanzu shiru kamar an shuka dusa,

Alhaji Isa sakatare ya ci gaba da cewar, daga shekarar  2015 zuwa wannan shekara ta 2017 an sa sun cika fom na neman rance dakuma neman tallafi sama da 7 daga bankunan bada rance mai sauki ga ‘yan kasuwa da kuma kungiyoyin bada tallafi kan abin da ya shafiyankunan da suka yi fama da rikicin Boko-Haram na cikin gida da na waje amma har yau babu koda guda da aka ba su.

Daga nan sai shugaban kungiyar ‘yan kasuwar ya nemi jama’a da su ci gaba da bada goyon baya ga wannan gwamnati ta shugaban kasaMuhammadu Buhari dongane da muhimman

SendShareTweetShare
Previous Post

NCC Ta Kwace Ayyukan Satar Fasaha Na Kimanin Naira Milyan 926

Next Post

Za Mu Yi Tsayin Daka Har Sai An Inganta Ilimin Mata Da Yara A Bauchi -Hajiya Suwaiba

RelatedPosts

Ta’aziyar Rasuwar Sam Nda Isaiah

Sam Nda-Isaiah Ya Rasu Lokacin Da Ake Tsananin Bukatar Gudunmawarsa – Jami’ar Jos

by Sulaiman Ibrahim
2 days ago
0

Shugabannin jami’ar Jos sun bayyana rashin jin dadinsu dangane da...

Kasuwar Mile 12

Kwamitin Da Shugaban Kasuwar Mile 12 Ya Nada Na Cigaba Da Jajanta Wa Manoman Arewacin Nijeriya

by Sulaiman Ibrahim
2 days ago
0

Sabon kwamitin da Babban Shugaban kasuwar mile 12 Intanashinal market...

Sojoji Sun Farmaki Mahakar Ma’adanai A Zamfara, Sun Cafke ‘Yan Bindiga 150

Ranar Mazan Jiya: Babu Wani Abin Murna Ga Tabarabrewar Tsaro – Dattawa Ga Buhari

by Sulaiman Ibrahim
2 days ago
0

Dattawan Nijeriya a karkashin inuwar gamayyar kungiyar wato (COPANE), sun...

Next Post

Za Mu Yi Tsayin Daka Har Sai An Inganta Ilimin Mata Da Yara A Bauchi -Hajiya Suwaiba

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version