Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home WASANNI

An Yi Wa Dembele Tiyata A Kafarsa

by Tayo Adelaja
September 21, 2017
in WASANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Likitoci sun yi nasarar yi wa dan wasan da Barcelona ta saya mafi tsada a bana, Ousmane Dembele aiki a ranar Talata.

Dakta Sakari Oraba ne ya jagoranci aikin a wani asibiti a birnin Helsinki da ke Finland, kuma likitan Barcelona Dakta Ricard Pruma ke kula da dan kwallon.

samndaads

Dan wasan mai shekara 20 dan kwallon tawagar kasar Faransa ya koma Spaniya da taka-leda daga Borussia Dortmund a cikin watan Agusta.

Dembele ya yi rauni ne a wasan da Barcelona ta ci Getafe 2-1 a gasar La Liga wasan mako na hudu a ranar Asabar.

Kungiyar ta Barcelona dai ta buga wasa na biyar a gasar ta laliga inda tayi raga-raga da kungiyar Eiber daci 6-1 wasan da dan wasa Messi ya zura kwallaye hudu sai Luis Suarez yaci daya yayinda shima sabon dan wasa Poulinho dan kasar Brazil.

SendShareTweetShare
Previous Post

Shugaban Kasa Muhammadu Buhari tare da Sarkin Jordan Abdullahi II a lokacin da shugabannin biyu suke kulla yarjejeniyar kawance, bayan an kammala taron majalisar dinkin duniya sashi na 72, a birnin New York, a tare dasu Mai bayar da shawara kan harkokin tsaro, Babagana Monguna da Ministan kasashen waje Geoffrey Onyeama

Next Post

Na Sake Sabon Kwantaragi Da Real Madrid -Zidane

RelatedPosts

Alcantara

Alcantara Bai Dace Da Salon Wasan Liverpool Ba –Dietmar Hamann

by Muhammad
24 hours ago
0

Tsohon dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Liverpool, Dietmar Hamann,...

Aguiro

Muna Bukatar Aguiro Ya Dawo Wasa – Guardiola

by Muhammad
24 hours ago
0

Kociyan kungiyar kwallon kafa Pep Guardiola ya ce lallai Manchester...

Wenger Ozil

Wenger Ya Jinjina Wa Ozil

by Muhammad
24 hours ago
0

Tsohon dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Arsenal, Arsene Wenger,...

Next Post

Na Sake Sabon Kwantaragi Da Real Madrid -Zidane

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version