Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home WASANNI

An Yi Wa Dembele Tiyata A Kafarsa

by Tayo Adelaja
September 21, 2017
in WASANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Likitoci sun yi nasarar yi wa dan wasan da Barcelona ta saya mafi tsada a bana, Ousmane Dembele aiki a ranar Talata.

Dakta Sakari Oraba ne ya jagoranci aikin a wani asibiti a birnin Helsinki da ke Finland, kuma likitan Barcelona Dakta Ricard Pruma ke kula da dan kwallon.

Dan wasan mai shekara 20 dan kwallon tawagar kasar Faransa ya koma Spaniya da taka-leda daga Borussia Dortmund a cikin watan Agusta.

Dembele ya yi rauni ne a wasan da Barcelona ta ci Getafe 2-1 a gasar La Liga wasan mako na hudu a ranar Asabar.

Kungiyar ce ta sanar da cewar dan kwallon zai yi jinyar wata uku da rabi zuwa hudu.

Kungiyar ta Barcelona dai ta buga wasa na biyar a gasar ta laliga inda tayi raga-raga da kungiyar Eiber daci 6-1 wasan da dan wasa Messi ya zura kwallaye hudu sai Luis Suarez yaci daya yayinda shima sabon dan wasa Poulinho dan kasar Brazil.

SendShareTweetShare
Previous Post

Shugaban Kasa Muhammadu Buhari tare da Sarkin Jordan Abdullahi II a lokacin da shugabannin biyu suke kulla yarjejeniyar kawance, bayan an kammala taron majalisar dinkin duniya sashi na 72, a birnin New York, a tare dasu Mai bayar da shawara kan harkokin tsaro, Babagana Monguna da Ministan kasashen waje Geoffrey Onyeama

Next Post

Na Sake Sabon Kwantaragi Da Real Madrid -Zidane

RelatedPosts

Duk Da Matsin Tattalin Arziki, Barcelona Ta Fi Real Madrid Kudi A Duniya

Duk Da Matsin Tattalin Arziki, Barcelona Ta Fi Real Madrid Kudi A Duniya

by Sulaiman Ibrahim
3 hours ago
0

Daga Abba Ibrahim Wada Duk da irin matsalar tattalin arzikin...

Juventus Za Ta Musanya ‘Yan Wasa Hudu Da Mois Kean Na Everton

Juventus Za Ta Musanya ‘Yan Wasa Hudu Da Mois Kean Na Everton

by Sulaiman Ibrahim
3 hours ago
0

Daga Abba Ibrahim Wada Rahotanni daga birnin Turin na kasar...

Canja ’Yan Wasa

Sai A Karshen Kakar Wasa Za A San Matsayar Manyan Kungiyoyi A Firimiyar Ingila

by Sulaiman Ibrahim
4 hours ago
0

Daga Abba Ibrahim Wada Tsohon dan wasan baya na kungiyar...

Next Post

Na Sake Sabon Kwantaragi Da Real Madrid -Zidane

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version