Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Yunwa Ta Yi Sanadiyyar Rasuwar Yara 120 A Kaduna

by Tayo Adelaja
October 28, 2017
in LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Musa Mohammed Rimi, Kaduna

Wata ƙungiya mai yaƙi da yunwa tsakanin ƙananan yara a jihar Kaduna mai suna ‘The Kaduna Emergency Nutrition Action Plan (KADENAP)’ ta bayyana cewar  kimanin yara 120 ne suka rasu, a sanadiyyar rashin cin abinci mai gina jiki a cikin shekara ɗaya kacal a jihar.

samndaads

Shugabar wannan ƙungiya, matar Gwamnan jihar ce, Hajiya Aisha Ummi El-rufai  ta bayyana haka a wani taron manema labarai da ta kira a Kaduna a makon nan.

A ta bakinta, an ƙaddamar da wannan ƙungiya da take Shugabanci ne a farkon wannan shekarar, bayan samun rahotanni masu sosa rai a akan yara, masu fama da tamuwa a sanadiyyar ƙarancin abinci mai gina jiki.

Ta ce, alƙaluma sun nuna  yara 11,540 aka kai waɗannan cibiyoyi daga watan Janairu zuwa Agusta.

Daga nan Hajiya Ummi ta alaƙanta talauci, jahilici, rashin zuwa asibiti ga mai juna biyu, da kuma rashin abinci mai gina jiki.

SendShareTweetShare
Previous Post

Fahimta Fuska

Next Post

Fyaɗe A Sansanin ‘Yan Gudun Hijra?

RelatedPosts

Nijeriya Na Bukatar Cigaba Da Addu’o’in Zaman Lafiya – Wakilin Sarkin Nufawan Bidda

Nijeriya Na Bukatar Cigaba Da Addu’o’in Zaman Lafiya – Wakilin Sarkin Nufawan Bidda

by Sulaiman Ibrahim
6 mins ago
0

Daga Bala Kukkuru, Legas Wakilin Mai Martaba Sarkin Nufawan Bidda...

IPOB

An Gurfanar Da ’Yan Kungiyar IPOB A Kotu

by Sulaiman Ibrahim
25 mins ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa Jami'an tsaro tara na kungiyar tsaro...

Kula Da Masu Juna-biyu

An Saki Wanda Ake Zargi Da Kashe Mai Juna-biyu Bayan Shekaru Takwas

by Sulaiman Ibrahim
30 mins ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa Wata babbar kotun Jihar Ebonyi, reshen...

Next Post

Fyaɗe A Sansanin ‘Yan Gudun Hijra?

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version