Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RIGAR 'YANCI

Za A Bude Iyakokin Nijeriya Nan Kusa – Gwamnati

by Muhammad
November 26, 2020
in RIGAR 'YANCI
1 min read
Iyakokin Nijeriya
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Khalid Idris Doya

 

samndaads

Gwamnatin Tarayya ta ayyana cewa na kusa za ta bude iyakokinta bayan gamsuwa da matakan da ta so cimmawa kan dalilinta na kulle iyakokin tun da farko.

Idan za ku iya tunawa dai iyakokin Nijeriya sun kasance a kulle ne tun watan Agustan 2019 domin dakile yawaitar shigo da miyagun kwayoyi, dakile shigo da makamai da kuma kokarin bunkasa albarkatun gonan da muke nemowa a cikin Nijeriya hadi da rage yawan shigo da kayan da kasashen makwafta ke sarrafawa domin bai wa kasar damar sarrafa nata da kanta.

Zainab ta shaida cewar kwamitin da shugaban kasa ya kafa kan batun ya bada shawarorin a sake bude iyakokin kasar nan.

Ta ce, nan kusa kadan kwamitin zai gabatar da rahotonsa wa shugaban kasa Muhammadu Buhari daga bisani kuma a sanar da batun a hukumance.

Tun bayan dai da Nijeriya ta kulle iyakokinta kungiyoyi daban-daban sun ta kiran da a sake bude iyakokin suna masu bada dalilansu mabanbanbanta.

 

SendShareTweetShare
Previous Post

Mun Biya Kudin Tallafin Karatun Da Gwamnatin Kwankwaso Ta Kasa Biya – Ganduje

Next Post

Masari Ya Gina Ajujuwa Sama Da 2,000 A Shekara Shida A Firamare Da Sakandire

RelatedPosts

Ingantaccen zabe

Aniyar Ganduje Ce Ta Haifar Da Ingantaccen Zabe A Kano – Yusif Ali

by Muhammad
20 hours ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, An bayyana cewa, kyakkyawar aniyar Gwamna...

Kaduna

Sojoji Sun Yi Wa ‘Yan Bindiga Kwanton Bauna A Kaduna

by Muhammad
20 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Sojojin da ke karkashin ‘Operation Thunder...

Farar Hula

Hankula Sun Tashi A Maiduguri Bayan Babbaka Sojan Da Ya Harbi Farar Hula Hudu

by Muhammad
20 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Mutanen Maiduguri sun shiga tararrabi bayan...

Next Post
Bullar Ajujuwa

Masari Ya Gina Ajujuwa Sama Da 2,000 A Shekara Shida A Firamare Da Sakandire

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version