Abdullahi Muhammad Sheka">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RIGAR 'YANCI

Za A Fara Kamen Wadanda Ba Sa sanya ‘Face Mask’ A Kano

by Abdullahi Muhammad Sheka
December 22, 2020
in RIGAR 'YANCI
1 min read
Face Mask
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Gwamnatin Jihar Kano za ta fara kama wadanda ke yawo ba tare da sanya takunkumin fuska ba wato (Face Mask) da ga ranar Laraba mai zuwa.

An bayyana dawo da dokar sanya takunkumin ya biyo bayan sake barkewar cutar Korona a Jihar Kano dama kasa baki daya.

samndaads

A cewar mashawarci na musamman kan kafafen sadarwa na zamani ga Gwamnan Jihar Kano Salihu Tanko Yakasai, yace dama dokar ba sabuwa bace, kuma Gwamnati ba tace ta janye ba, jama’a ne dai kawai suka yi watsi da ita.

Ya ce, ya zama dole a dowa da dokar, duba da yadda annobar ta sake kunno kai, domin a kubutar da jama’a da ga hadarin kamuwa da cutar da kuma yadawa jama’a.

“Gwamnatin Jihar Kano taga ya kamata a dawo da dokar sanya takunkumin fuska, da kuma bada tazara tsakanin mutane, la’akari da barkewar korona a karo na biyu.

“Ya ce wannan umarni na Gwamnati ya fara aiki ne nan take, duk wanda bai sanya ba za a dauki mataki mai tsananin a kansa” A cewarsa.

Haka zalika wata sanarwa da ke yawo a kafafene sada zumunta na zamani na nuna cewa za a fara kamen wadanda basu da takunkumin fuskar ne daga ranar Laraba mai zuwa.

 

SendShareTweetShare
Previous Post

Gwamna Zulum Ya Tallafa Wa Masu Sana’o’in Hannu 704 Da Miliyan N154

Next Post

Mun Yi Maraba Da Bankin Masana’antu, In Ji Hassan Yaro

RelatedPosts

Ingantaccen zabe

Aniyar Ganduje Ce Ta Haifar Da Ingantaccen Zabe A Kano – Yusif Ali

by Abdullahi Muhammad Sheka
11 hours ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, An bayyana cewa, kyakkyawar aniyar Gwamna...

Kaduna

Sojoji Sun Yi Wa ‘Yan Bindiga Kwanton Bauna A Kaduna

by Abdullahi Muhammad Sheka
11 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Sojojin da ke karkashin ‘Operation Thunder...

Farar Hula

Hankula Sun Tashi A Maiduguri Bayan Babbaka Sojan Da Ya Harbi Farar Hula Hudu

by Abdullahi Muhammad Sheka
11 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Mutanen Maiduguri sun shiga tararrabi bayan...

Next Post
Hassan Yaro

Mun Yi Maraba Da Bankin Masana’antu, In Ji Hassan Yaro

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version