Abdulrazak Yahuza Jere">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Za A Koma Makarantu 18 Ga Janairu Amma Bisa Sharadi – Gwamnatin Tarayya

by Abdulrazak Yahuza Jere
January 15, 2021
in LABARAI
1 min read
Gwamnatin Tarayya
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

An samu kwarin gwiwa game da harkar ilimi a kasar nan, yayin da gwamnatin tarayya ta yi kwanare a kan matakin da ta so daukawa na hana komawa makaranta saboda annobar Korona da ta sake kunno kai a karo na biyu.

Gwamnatin tarayyar a yanzu ta amince makarantu su koma a ranar 18 ga watan Janairu kamar yadda aka tsara tun a karshen bara, bayan ta cimma matsaya da gwamnoni da kwamishinonin ilimi na jihohi da sauran masu ruwa da tsaki a harkar ilimi.

samndaads

An cimma matsayar ce a taron da ya gudana tsakanin Ministan ilimi, Malam Adamu Adamu da sauran kwamishinonin a Abuja.

 

“Sai dai kuma, wajibi ne a bi ka’idojin riga-kafin yaduwar Korona musamman wadanda aka gindaya da mutane za su rika yi su da kansu,” in ji shi.

Dalibai dai sun shiga damuwa sosai saboda yadda annobar Korona ta lalata musu tsarin karatu tun daga farko-farkon shekarar 2020.

 

SendShareTweetShare
Previous Post

Masu Sukar Gwamnatina Ku Rika Yi Da Adalci – Shugaba Buhari

Next Post

‘Har Yanzu Ba A Biya ‘Yan Sandan Kano 1000 Alawus Na Zaben Ondo Ba’

RelatedPosts

Sarkin Musulmi

Fulani Ba ‘Yan Ta’adda Ba Ne –Sarkin Musulmi

by Abdulrazak Yahuza Jere
11 hours ago
0

Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Muhammadu Sa’ad Abubakar III, ya ce...

Sulhu Da Masu Garkuwa: Gwamnatin Zamfara Ta Amso Mata Takwas Da ‘Ya’yansu

Sulhu Da Masu Garkuwa: Gwamnatin Zamfara Ta Amso Mata Takwas Da ‘Ya’yansu

by Abdulrazak Yahuza Jere
16 hours ago
0

Daga Hussaini Yero, Gusau A shirin Gwamnatin Jihar Zamfara na...

Gwamnatin Zamfara Ta Amshi Tubabbun ’Yan Bindiga Uku

Gwamnatin Zamfara Ta Amshi Tubabbun ’Yan Bindiga Uku

by Abdulrazak Yahuza Jere
16 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya Gwamnan Jihar Zamfara, Bello Mohammed, Matawallen...

Next Post
‘Yan Sandan Kano

‘Har Yanzu Ba A Biya ‘Yan Sandan Kano 1000 Alawus Na Zaben Ondo Ba’

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version