Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home Uncategorized

Za A Saurari Yiwuwar Bayar Da Belin Ndume A Yau

by Muhammad
November 26, 2020
in Uncategorized
1 min read
Belin Ndume
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Rabiu Ali Indabawa

Wata Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja a yau Alhamis za ta saurari neman belin Sanatan Borno ta Kudu, Alhaji Ali Ndume.

samndaads

Ndume ya kasance a tsare a gidan yari tun ranar Litinin saboda tsaya wa tsohon Shugaban rusasshiyar kungiyar fansho da aka yi wa garambawul, Abdulrasheed Maina, wanda ake ganin ya tsallake sharudan beli.

Maina na fuskantar tuhumar almundahanar kudi da ta shafi Naira biliyan 2 kafin a ba da belinsa.

Alkalin, a yayin shari’ar da babu Maina, a ranar Laraba, ya amince da bukatar belin da lauyan Ndume ya shigar. Ya ce an kawo masa bukatar belin ne da misalin karfe 8.58 na safiyar ranar Laraba, inda ya bayyana cewa nan take ya bayar da umarnin a tsayar da batun don sauraron karar a yau Alhamis.

Ya kuma ce ya bayar da umarnin cewa a bayar da sanarwar sauraren karar a yau Alhamis kuma a ba wa bangarorin. Duk da cewa lauyan Ndume bai halarci kotun ba, amma lauyan EFCC, Mohammed Abubakar, ya tabbatar da cewa an kawo masa sanarwar sauraren karar.

SendShareTweetShare
Previous Post

Masari Ya Gina Ajujuwa Sama Da 2,000 A Shekara Shida A Firamare Da Sakandire

Next Post

Hukumar Kurkukun Kuje Ta Saka Takunkumin Hana Sanatoci Ganin Ndume

RelatedPosts

Gadagi

Yadda Muke Samun Rufin Asiri Ta Sana’ar Gadagi – Muhammadu Auwal  

by Muhammad
18 hours ago
0

Daga Idris Aliyu Daudawa, Muhammadu Auwal da aka fi sani...

Sheik Karibullah

Sheik Karibullah Ya Nada Alhaji Kabiru Sani Kwangila Khadimul Nabiyya A Taron Maulidin Gidansa

by Sulaiman Ibrahim
6 days ago
0

A ranar Lahadi ne aka gudanar da Maulidin Manzon Allah...

Buhari

Buhari Ya Yi Wa Sultan Ta’aziyyyar Rasuwar Dan Uwansa

by Sulaiman Ibrahim
6 days ago
0

Shugaba Muhammadu Buhari ya mika ta’aziyyar rasuwar Alhaji Abdulkadir Jeli...

Next Post
Kurkukun Kuje

Hukumar Kurkukun Kuje Ta Saka Takunkumin Hana Sanatoci Ganin Ndume

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version