Sulaiman Ibrahim">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Za A Shigar Da Tsaffin Ma’aikatan N-power Cikin Tallafin Babban Bankin Nijeriya

by Sulaiman Ibrahim
November 28, 2020
in LABARAI
1 min read
Shirin N-Power
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Gwamnatin tarayya ta bude sabon shafin da zai taimakawa tsaffin matasan N-Power daman neman tallafi da jari na babban bankin Nijeriya CBN.
Wannan shafi da ma’aikatar jinkai da walwala ta shirya tare da hadin kan CBN zai taimakawa wadanda aka cire daga shirin N-Power su shiga domin neman abubuwan alfanu da CBN ke da shi na tallafi, bashi da jari.

A jawabin da Sakataren ma’aikatar, Bashir Nura Alkali ya sake a madadin ministar, Hajiya Sadiya Farouq, ta yi kira ga matasan su shiga shafin domin sanya sunayensu saboda su samu shiga cikin duk wani shiri da CBN za ta gabatar.
“An bude shafin NEXIT ne domin ganin inda matasan N-Power zasu samu shiga a shirye-shiryen CBN kuma sai mutum ya cika sharrudan wadannan da CBN ta kindaya,” cewar Minista Sadiya.

samndaads

Ministar ta mika godiyarta ga gwamnan CBN, Godwin Emefiele kan wannan taimako.
Hajiya Sadiya ta yi alkawarin cewa ma’aikatarta za ta cigaba da hada kai da wasu ma’aikatun gwamnati da masu ruwa da tsaki wajen ganin an cimma manufar shugaba Buhari na tsamo mutane milyan 100 daga cikin talauci.

SendShareTweetShare
Previous Post

Najeriya Ta Ci Gajiyar Hadin Gwiwar Da Ake Yi Tsakanin Sin Da Afirka

Next Post

Makarantar Kimiyar Lafiya Ta Jihar Kano Ta Shiga Sahun Tafiya Da Zamani, Inji Shugaban makarantar

RelatedPosts

Man Fetur

Kudirin Dokar Man Fetur Zai Bai Wa Nijeriya Damar Cin Gajiyar Albarkatunsa – Majalisar Dattawa

by Sulaiman Ibrahim
2 hours ago
0

Daga Muhammad Maitela, Shugaban majalisar dattawa, Sanata Ahmad Ibrahim Lawan...

Jobe

Ma’aikata Da ’Yan Fansho Ke Wawashe Rabin Kudin Katsina, Cewar Kwamishina Jobe

by Sulaiman Ibrahim
2 hours ago
0

Daga Sagir Abubukar, Kwamishinan Kasafin Kudi da Tsare-tsaren Tattalin Arziki...

Rasuwar

Ana Cigaba Da Jimamin Rasuwar Mai Shari’ a Rabiu Danlami A Kano

by Sulaiman Ibrahim
2 hours ago
0

Daga Haruna Akarada, Ana cigaba da gudanar da ta’aziyya ta...

Next Post
kimiyyar lafiya

Makarantar Kimiyar Lafiya Ta Jihar Kano Ta Shiga Sahun Tafiya Da Zamani, Inji Shugaban makarantar

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version