Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home KIWON LAFIYA

Za A Yi Wa Kanawa Rigakafin Korona A Zababbun Asibitoci 509 – Gwamnati

by Muhammad
March 23, 2021
in KIWON LAFIYA
1 min read
Asibitoci
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Shugaban kwamitin hana yaduwar annobar cutar Korona na Jihar Kano, Tijjani Hussaini, ya bayyana cewa, gwamnati ta ware wasu asibitoci da suka kai 509 da za a rika yi wa al’umman Kano allurar rigakafin.

Hussaini ya bayyana cewa asibitin Dala, asibitin Aminu Kano da asibitin Muhammadu Abdullahi Wase na daga cikin asibitocin da gwamnati ta zaba domin aikin yin rigakafin Korona.

Hussaini ya kara da cewa gwamnati ta rarraba yadda za a yi wa mutane allurar rigakafin zuwa gida hudu.

A farko za a yi wa jami’an lafiya da jami’an tsaro, sune za a fara yi wa rigakafin. Daga nan kuma sai ma’aikatan lafiyan da basu yi allurar rigakafin ba a rukunin farko da tsofaffin da suka wuce shekaru 50 duk su ne, ‘yan rukunin na biyu.

A rukuni na uku kuma za a yi wa duk mutanen da suke fama da wasu cututtuka a jikin su wadanda ba Korona ba. Bugu da kari kuma daganan sai a yi wa sauran mutane allurar rigakafin a rukuni na hudu.

SendShareTweetShare
Previous Post

Yadda Maganin Hawan jini Ya Fi Amfani Lokacin Barci – Rahoto

Next Post

Abinda Ya Sa Gwamna Ribas Ya Caccaki CBN

RelatedPosts

Cutar Korona

Abubuwa Takwas Da Aka Koya Shekara Daya Bayan Bullar Cutar Korona (1)

by Muhammad
3 days ago
0

Daga Idris Aliyu Daudawa, Koda kuwa bayan an yi ita...

Lassa

Yadda Zazzabin Lassa Ya Lakume Rayuka 176 A Nijeriya

by Muhammad
1 week ago
0

Daga Abubakar Abba, Hukumar dakile  yaduwar cututtuka ta kasa NCDC...

Uku Daga Cikin Cututtukan Kansa Da Suka Fi Hadari

Uku Daga Cikin Cututtukan Kansa Da Suka Fi Hadari

by Sulaiman Ibrahim
2 weeks ago
0

Daga Idris Aliyu Daudawa Masana harkokin lafiya sun yi tabbacin...

Next Post
Ribas

Abinda Ya Sa Gwamna Ribas Ya Caccaki CBN

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version